Home SIYASA Page 184

SIYASA

Buhari: Mun Shawo Kan Matsalar Tsaro a Yankin Arewa Maso Yamma da Tsakiya

0
Buhari: Mun Shawo Kan Matsalar Tsaro a Yankin Arewa Maso Yamma da Tsakiya Ina matukar farin cikin yadda mulkina ya samar da tsaro da kwanciyar hankali a arewacin Najeriya, cewar Buhari. A cewarsa,mulkinsa ya samar da tsaro a arewa maso yamma...

Shugaban Jam’iyyar PDP, Uche Secondus, ya Yabawa Shugaba Buhari

0
Shugaban Jam'iyyar PDP, Uche Secondus, ya Yabawa Shugaba Buhari Abin mamaki a cewar wasu, shugaban jam'iyyar adawa ya yabawa shugaba Buhari Secondus ya jinjinawa Buhari saboda ya ajiye siyasa gefe wajen zaben Okonjo-Iweala - Tsohuwar ministar kudi na Najeriya na gab...

EndSARS: Gwamna Ganduje ya Bai Yana Wanda Suka Lalata Zanga -Zangar

0
EndSARS: Gwamna Ganduje ya Bai Yana Wanda Suka Lalata Zanga -Zangar Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya yi ikirarin cewa wasu mutane wanda basa son ganin ci gaban Najeriya ne suka bata zanga zangar #EndSars Ganduje ya bayyana cewa ainihin zanga zangar...

Legas: Gwamnan ya Fusata da Rikicin Kabilanci, ya yi Tsokaci Mai Zafi

0
Legas: Gwamnan ya Fusata da Rikicin Kabilanci, ya yi Tsokaci Mai Zafi Gwamnan jihar Legas, Sanwo-Olu, ya kai ziyara Fagba da ke wurin Ifako-Ijaiye, don jajanta wa wadanda asara ta hau kansu sakamakon wani rikici Rikicin ya barke tsakanin Hausawa da...

Gamnatin Borno ta Dauki Nauyin Karatun Yaran CJTF da Boko Haram ta Kashe Tun...

0
Gamnatin Borno ta Dauki Nauyin Karatun Yaran CJTF da Boko Haram ta Kashe Tun 2013 Ya yi alkawarin N180m, buhuhunan hatsi da kwalayen abinci 27,000 ga mayaka 9000 Gwamnan ya shirya tsarin taimakawa matasan jami'an sa kai da aka kashe -...

2023: Magajin Buhari

0
2023: Magajin Buhari Yankin kudu maso gabas ta kafe kan samar da shugaban kasa na gaba a 2023 A halin yanzu, Gwamna David Umahi na jihar Ebonyi ya bi sahun wannan kira - Umahi ya bayyana cewa domin samar da zaman...

Najeriya: Muna Kan Aikin Samar da Filayen Jiragen Sama Guda Goma

0
Najeriya: Muna Kan Aikin Samar da Filayen Jiragen Sama Guda Goma      Gwamnatin Najeriya ta bada sanarwar cewa yanzu haka tana kan aikin samar da filayen sauka da tashin jiragen sama guda goma a wasu jihohin kasar don bunƙasa tattalin...

ENDSARS: Gwamnati ta Lissafa Muhimman Wuraren da Mabarnata Suka Lalata

0
ENDSARS: Gwamnati ta Lissafa Muhimman Wuraren da Mabarnata Suka Lalata Har yanzu ana cigaba da samun sabbin rahotannin tafka ta'annati da mabarnata ke yi a sassan Nigeria. Mabarnata na cigaba da kai farmaki wurare daban-daban mallakar gwamnati da daidaikun mutane -...

Wani Daga Cikin Ministocin Buhari ya Fashe da Kuka

0
Wani Daga Cikin Ministocin Buhari ya Fashe da Kuka A Calabar, jihar Cross River, matasa sun lalata dukiyoyin gwamnati da dama da ke jihar Wannan al'amarin ya sa karamin ministan wutar lantarki, Goddy Agba, zubar da hawaye  Inda yayi kira ga...

Adamawa: Duk Wanda Bai Dawo da Kayan da ya Sata ba za a Rushe...

0
Adamawa: Duk Wanda Bai Dawo da Kayan da ya Sata ba za a Rushe Gidansa - Gwamnan Jahar     Gwamnan Jihar Adamawa ya bai wa waɗanda suka sace kayayyakin abinci a jihar wa'adin awa 12 da su mayar da abin...

Labarai

Latest News
Zanga-Zanga ƴancin ƴan ƙasa ne da ke Cikin Kundin Tsarin Mulkin Najeriya -AtikuƘasar Faransa ta Buƙaci a Saki Bazoum Cikin Gaggawa ba Tare da Sharaɗi baSojin Najeriya Sun Kama ƴan Bindiga 10 a Jihohi BiyuZa mu Kare Masu Zanga-Zanga Matuƙar ta Lumana ce - IG EgbetokunZambar Intanet: Hukumar EFCC ta Kama Matashi Mai Dalilin Auren BogiMajalisar Dattawan Najeriya ta Amince da Kudirin Sabon Albashi Mafi ƙanƙanta a KasarMutanen NNPC Sun Buɗe Kamfanin Tace Mai a Malta: Kyari ya Mayar wa Dangote MartaniNLC ta ba Tinubu Shawara Kan Dakile Zanga-Zanga a Fadin Najeriya  Sanatan LP ya Sauya Sheka Zuwa APCKashi 5% na ƙananan Yara na Fama da Tarin Fuka a Jihar Kano - MasanaTsohon Ministan Buhari ya Shawarci Matasa Kan Shirin Shiga Zanga–ZangaDalilin da Yasa Muka  Amince da Tayin N70,000 a Matsayin Albashi Mafi ƙanƙanta -NLCShugaba Tinubu ya Amince da N70,000 a Matsayin Mafi Karancin Albashi ga Ma'aikatan Najeriya Dalilin Hauhawar Farashin Kayayyaki - CBNShugaba Tinubu ya Yaba da Hukuncin Kotun Koli Kan Ƙananan Hukumomi