Home SIYASA Page 185

SIYASA

Abin Kunya Boko Haram Bata Zo Karshe ba – Gwamna

0
Abin Kunya Boko Haram Bata Zo Karshe ba - Gwamna Kawo karshen Boko Haram yana daukar lokaci mai tsawo, cewar Gwamna Bala Mohammed. Gwamnan jihar Bauchi, ya ce babban abin kunya ne ace har yanzu ba a fatattaki 'yan Boko Haram...

Mace na Iya Shugabancin Kasa – Amina Mohammed

0
Mace na Iya Shugabancin Kasa - Amina Mohammed Tsohuwar ministar muhalli ta Najeriya, Amina Mohammed, ta kalubalanci mata da su zage damtse a 2023. Amina ta ce ta yi imani mace na iya karbar mulki daga hannun shugaban kasa Muhammadu Buhari. Ta...

Gwamnatin Legas Zata Soke Biyan Tsofafin Shuwagabanni Fansho

0
Gwamnatin Legas Zata Soke Biyan Tsofafin Shuwagabanni Fansho Gwamna Babaajide Sanwo-Olu na jihar Legas yana son a dena biyan tsaffin gwanoni da mataimakansu kudin fansho. Gwamnan ya bayyana hakan ne yayin gababatarwa Majalisar Jihar kasafin kudin shekarar 2021 Gwamnan Jihar Legas,...

Dalilan da Yasa Shugaban INEC ya Sauka Daga Kujerarsa

0
Dalilan da Yasa Shugaban INEC ya Sauka Daga Kujerarsa Mahmood Yakubu ya ce ya sauka daga matsayin Shugaban INEC ne domin zai zama ba “daidai” ba idan ya ci gaba da zama a ofis. Shugaban hukumar zaben ya kuma bayyana cewa...

Mun Dade da koran Kabiru Marafa- APC

0
Mun Dade da koran Kabiru Marafa- APC Babban jigon jam'iyyar APC a jihar Zamfara, Alhaji Lawal Liman ya ce sun dade da korar Sanata Kabir Marafa daga jam'iyyar. Liman ya ce tun a shekarar 2019 suka dakatar da Marafa saboda yi...

Duka Biyu: Trump na Shirin Rasa Abu Biyu

0
Duka Biyu: Trump na Shirin Rasa Abu Biyu Yanzu haka, matar Donald Trump, Melania, tana jiran ranar da za su bar White House ne, ta dankara masa saki, cewar tsohuwar hadimar matar Trump. Hadimar mai suna Stephanie Wolkoff, ta bayyana hakan...

Buhari ga Matasa: Ya Rage Naku ku Rungumi Zaman Lafiya, mu Mun zo Gangara

0
Buhari ga Matasa: Ya Rage Naku ku Rungumi Zaman Lafiya, mu Mun zo Gangara   Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya karbi bakuncin mataimakiyar shugaban majalisar dinkin duniya, Amina Mohammed. A yayin da ya ke yi wa tawagarta bayani a kan zanga-zangar ENDSARS,...

Najeriya: Shugaban Kasar ya Kafa Kwamitin Sayar da Kadarorin da Aka Kwato Daga Hannun...

0
Najeriya: Shugaban Kasar ya Kafa Kwamitin Sayar da Kadarorin da Aka Kwato Daga Hannun Mabarnata Shugaban kasa Muhammadi Buhari ya amince da kafa kwamitin sayar da kadarorin gwamnati da aka kwato daga hannun mabarnata. Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya rantsar da...

INEC: Farfesa Yakubu ya Sauka Daga Kujerar Shugaban

0
INEC: Farfesa Yakubu ya Sauka Daga Kujerar Shugaban Shugaban hukumar zabe ta kasa, INEC, Farfesa Yakubu Mahmoud ya sauka daga kujerarsa. A yanzu yana jiran tsammani kafin majalisar dattawa ta sabonta mai nadin nasa a karo na biyu. Ya mika ragamar shugabanci...

An Gano Cewa Wani Gwamnan PDP Yana Shirin Komawa APC

0
An Gano Cewa Wani Gwamnan PDP Yana Shirin Komawa APC Ana rade-radin cewa gwamnan Ebonyi, David Umahi yana shirin komawa APC daga PDP a wannan makon. Majiyoyi sun bayyana cewa tuni dai aka fara tattaunawa tsakanin Umahi da shugabannin APC a...

Labarai

Latest News
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna SuleRashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar FilatoKare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY DanjumaYadda Gobara ta yi ɓarna a KanoJihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan RurumStarlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta KuduHukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da MatarsaHukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEXGwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar FilatoAdadin Megawatt na Wutar Lantarki da Najeriya ta rage bai wa NijarMaganar Inganta Sinadarin Uranium Batu ne na Gaske - IranAn Sace Motar Ofishin Mai ba Shugaban ƙasa Shawara Kan Tsaro, Nuhu Ribadu a AbujaJigon APC ya Mutu a Hannun yan Bindiga