Cross Rivers: Kada a Sake a Harbi Masu Diban Kayan Tallafin Korona
Cross Rivers: Kada a Sake a Harbi Masu Diban Kayan Tallafin Korona
Bayan samun labarin ana diban kayan tallafin Korona, gwamnan Cross RIver ya aika sako mai muhimmanci ga jami'an tsaro.
Mai magana da yawun gwamnan ya saki jawabi da yammacin...
Buhari ya sha Alwashin Daukar Mataki a Kan Bata Gari #EndSARS
Buhari ya sha Alwashin Daukar Mataki a Kan Bata Gari #EndSARS
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce ba zai kalmashe kafa yana kallon kuda kwado yayi masa kafa ba
Ya ce zai tabbatar ya kawo karshen ta'addanci, rikici da tashin hankali...
Jam’iyar PDP ta Dakatar da Ayyukan Siyasa da Shirin Zabe Saboda #EndSars
Jam'iyar PDP ta Dakatar da Ayyukan Siyasa da Shirin Zabe Saboda #EndSars
PDP ta dakatar da duk wasu ayyukan siyasa da na jam'iyya sakamakon kashe-kashen matasa dalilin zanga-zangar EndSARS
A cewar Sakataren yada labarai na jam'iyyar, Kola Ologhondiyan, wajibi ne su...
Buhari ya ce Mutum 69 ne Suka Mutu a Zanga-Zangar EndSars
Buhari ya ce Mutum 69 ne Suka Mutu a Zanga-Zangar EndSars
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce an kashe mutum 69 a zanga-zangar adawa da cin zarafin 'yan sanda da aka shafe tsawon kwanaki ana yi a kasar.
Ya ce wadanda...
Legas: Gwamnatin ta Gurfanar da ‘Yan Sanda 23 a Gaban Kotu #ENDSARS
Legas: Gwamnatin ta Gurfanar da 'Yan Sanda 23 a Gaban Kotu #ENDSARS
Gwamnatin Jihar Legas ta fitar da sunayen 'yan sandan da ta gurfanar a gaban kotu sakamakon cin zarafin mutane da kuma kisa ba tare da shari'a ba.
Baki ɗayan...
LABARI DA DUMI-DUMINSA: Shugaba Buhari ya Shiga Taron Gaggawa da Tsoffin Shugabannin Najeriya
LABARI DA DUMI-DUMINSA: Shugaba Buhari ya Shiga Taron Gaggawa da Tsoffin Shugabannin Najeriya
Shugaban kasa ya kira taron gaggawa na tsofin shugabannin Najeriya - Kusan duka tsafin shugabannin sun shiga ganawar ta yanar gizo.
Wannan ya biyo bayan jawabin da shugaban...
Arewa: Gwamnonin Sun Shiga Taron Gaggawa
Arewa: Gwamnonin Sun Shiga Taron Gaggawa
Gwamnonin jihohi arewacin kasar sun shiga wani taro na gaggawa yanzu haka - Suna taron ne a Sir Kashim Ibrahim House, da ke jihar Kaduna
Koda dai babu cikakken bayani game da ganawar tasu, ana...
2023: Mutane 5 Daga Jam’iyar PDP Sun Fitar da Gwaninsu Wanda Zai Gaji Buhari
2023: Mutane 5 Daga Jam'iyar PDP Sun Fitar da Gwaninsu Wanda Zai Gaji Buhari
Jam’iyyar PDP reshen Ebonyi ta yi barazanar sanya kafar wando daya da shugabanninta na kasa idan ba a mika tikitin zaben shugaban kasa na 2023 zuwa...
ENDSARS:A Garin Jos An Fafata Tsakanin Masu Zanga Zangar da ‘Yan Kasuwar Garin
ENDSARS:A Garin Jos An Fafata Tsakanin Masu Zanga Zangar da 'Yan Kasuwar Garin
Wata hatsaniya da ta tashi a titin Ahmadu Bello Way daura da Kasuwar Terminus a tsakiyar birnin Jos hedikwatar jihar Filato da ke Arewa ta Tsakiyar Najeriya...
Bola Tinubu: Mahimman Abubuwa 10 da Babban ɗan Siyasar ya ce Game da Zanga-Zangar...
Bola Tinubu: Mahimman Abubuwa 10 da Babban ɗan Siyasar ya ce Game da Zanga-Zangar EndSARS
Jagoran jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya ce zanga-zangar kyamar rundunar SARS ta sa gwamnati za ta yi gyara ga tsarin...