Home SIYASA Page 189

SIYASA

Mummunan hadarin mota ya halaka mutane 19 a Jigawa

0
Daga Aji Kima Hadejia Wata Mota kirar (Bus Hummer) dauke da mutane zuwa Gadar Maiwa domin halartar biki tayar motar ta fashe musu, wanda tayi sanadiyar motar ta kama da wuta ta kone gaba ki daya mutanan da...

Kotu ta kwace kujerar Kawu Sumaila

0
Wata babbar kotun tarayya dake Kano a ranar Alhamis ta tabbatar da Hon. Shamsuddeen Bello Dambazau a matsayin halastaccen wakilin kananan hukumomin Sumaila da Takai a majalisar tarayya. Zamu kawo muku cikakken bayani. The post Kotu ta kwace kujerar Kawu Sumaila...

Hukuncin da aka yankewa IG Wala ba abin dariya bane

0
Anas Darazo Ba mamaki kai ma idan wata jarrabawa ta same ka haka zasuyi maka irin yanda sukai ma IG Wala. Idan kana so ka gane yanda mutane zasu mu’amalance ka bayan mutuwar ka ko tashin ka a wurin...

Abubuwan da za a tuna Malam Aminu Kano: Shekaru 36 bayan mutuwarsa

0
Daga: Mansur Ahmed Adalcin Malam Aminu Kano bai tsaya ga mutane ba kawai, har ga tsuntsaye da dabbobi, shi yasa duk lokacin da yayi jawabi yana cewa jama’a ku yiwa dabbobi da tsuntsaye adalci domin akwai hakkinsu a wuyan mu....

Katu ta daure IG Wala shekaru 12 ba tare da zabin tara ba

0
Wata babbar kotun tarayya dake zamanta a Maitama Abuja, ta zartar da hukuncindauri na shekaru 12 a gidan kurkuku ba tare da zabin tara ba. Shugaban hukumar kula da aukin Hajji ta kas, Abdullahi Mukhtar ne ya maka IG Wala...

Sukar Gwamnati kan gobarar kasuwar Birnin Kebbi jahilci ne – Bagudu

0
Kalaman Maigirma Gwamnan jihar kebbi Sen Abubakar Atiku Bagudu kenan a kasuwar Birnin Kebbi lokacin da ya ke zantawa da shugaban kasuwar Malam Umar Dangura, jiya Assabar 13/04/2019 akan Ibtila’in da ya faru na gobara a kasuwar kwanaki biyu...

Shugaban Sudan Umar Al-Bashir yayi murabus bayan shafe kwanaki ana zanga zanga

0
Shugaban kasar Sudan Umar Hassan Al-Bashir yayi murabus daga Shugabancinkasar bayan da aka shafe kwanaki ana zanga zangar nuna adawa da Gwamnatunsa a babban birnin kasar Khartoum. Al-Bashir wanda ya shafe kusan shekaru 30 yana mulkim kasar, ya shiga...

Dan Chana ya kwankwade jarkar madararsa bayan an hana shi wuce da ita a...

0
Wani dan yawon bude ido dan asalin kasar Sin ya kwankwade jarkar madararsa bayan da jami’an iyafit din kasar AUSTERALIYA suka hana shi shigewa da ita zuwa kasar. A cewar jami’an fulin jirgin saman, madarar tayi yawan da ba za...

Masu binciken sararin samaniya sunyi nasarar daukar hoton ramin zurmiya na black hole

0
A karon farko, masana binciken sararin samaniya sunyi nasarar daukra hoton ramin zurmina na duniya, abinda ake kira black hole a turance. Shi da ramin black hole shine ginshikin duk duniyoyi da ake iya gani a sararin samaniya kamar...

Shugaba Buhari ya bar Najeriya zuwa Jordan da Dubai

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bar Abuja babban birnin tarayyar Najeriya zuwa Amman babban birnin kasar Jordan dan halartar wani muhimmin taro da Sarkin kasar Abdullah ya gayyace shi. Daga bisani kuma Shugaba Buhari zai bar Amman din zuwa hadaddiyar...

Labarai

Latest News
Sanata Ndume ya Caccaki Hukumar Alhazai Kan Karin Kudin Hajjin 2024Gwamna Dapo Abiodun ya Rage Kaso 50 Cikin 100 na Farashin ShinkafaKarkatar da Kayan Tallafi: An Garkame Shugaban Kungiyar 'Yan Kwadago na Jihar YobeKisan Sojoji 17: Shugaba Tinubu ya ba da Sabon Umarni ga Dattawa da Sarakunan OkuamaDakarun Sojoji Sun Hallaka Hatsabibin 'Dan Ta'adda, Junaidu Fasagora da MayakansaDangote ya Kaddamar da Tallafin Rabon Abinci na N15bnƳan Sanda Sun Dakile Yunkurin Garkuwa a Katsina, Sun Ceto Ma'aurataKungiyoyin da Suke Taimakawa Ta’addanci a NajeriyaGwamnatin Najeriya ta sa Hannu Kan Gina Cibiyar Wutar Lantarki Mai Amfani da Ruwa da RanaYa Kamata mu Zama Masu Gaskiya Dangane da Albarkatun da Allah ya ba mu - Remi TinubuAbubuwan da ke Kawo Tangarɗa a Yunƙurin Inganta Wutar Lantarki a NajeriyaBayan Wanke Ido da Fitsari: Mutum ya Kamu da MakantaDireba ya Yanke Jiki ya Mutu Yana Tsaka da Tuka DalibaiKungiyoyin Arewa Sun Soki Majalisa Kan Dakatar da Abdul NingiJerin Kasuwannin da za a Samu Kayan Abincin Cikin Rahusa a Legas