Home SIYASA Page 190

SIYASA

El-Rufai ya kubutar da matafiya da akai yunkurin sacewa a hanyar Abuja

0
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasuru el-Rufai ya yi sanaduyar kubutar wasu mutane da aka yi yunkurin sacewa a hanyar Kaduna zuwa Abuja ranar Laraba da yamma. Lamarin ya faru ne a lolacin da masu garkuwa da mutane suka tare hanya,...

Shugaba Buhari ya zama inuwar giginya – Ado Abdullahi

0
Haƙiƙa babu abin da ya rage illa a yi wa ƴan Nijeriya fatan alheri ga wannan zaɓi da suka yi na shiga ZANGO NA GABA (NEXT LEVEL), na mulkin Shugaba Muhammadu Buhari. Fatanmu a nan shi ne ALLAH...

Rike kudaden Kananan hukumomi ya jawo matsalar tsaro a Arewa – Ahmad Ganga

0
Ta6ar6arewar tsaro a Arewacin Najeriya ya samo asali ne ta hanyar dakile hakkokin ‘Kananan Hukumomi da Gwamnonin Arewar suka yi, da kuma maganar ‘kaddara da Talakawa suka fiye yi idan alkaba’i ya same su. Wannan dalilin ne ya sa...

‘Yan Firamare na cin shanu 594 da kaji 148,000 da kwai miliyan 6 duk...

0
Mataimakin Shugaban kasa Yemi Oinbajo, ya bayyana cewar Gwamnatin tarayya na ciyar da dalin ban Firamare kwai miliyan shida da dubu dari takwas da kuma yanka musu shanu 598, sannan kuma daliban na lamushe dakwalen kaji 138,000 duk mako. Osinbajo...

Atiku ya fi Buhari gaskiya da tsoron Allah – Obasanjo

0
Tsohon Shugaban kasa Olushegun Obasanjo ya bayyana cewar duk da Atiku bai yi nasarar cin zaven Shugaban kasa ba, ba shakka yafi Buhari gaskiya da tsoro Allah. Obasanjo na wannan jawabi ne ranar Lahadi a yayin da Shugbannin jam’iyyar PDP...

Shugaba Buhari zai halarci bikin rantsar da Macky Sall na Senegal

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai halarci Dakar babban birnin kasar Senegal, domin shaida ransar d Shugaban kasa Macky Sall karo na biyu. The post Shugaba Buhari zai halarci bikin rantsar da Macky Sall na Senegal appeared first on Daily Nigerian...

Zaben Kano: Zamu karbi zabenmu a kotu – Abba K. Yusuf

0
Dan takarar Gwamnan Kano na jam’iyyar PDP Abba K. Yusuf ya bayyana cewar zasu karbi zabensu a kotu, kamar yadda mai magana da yawun Dan takarar Gwamnan Sanusi Bature ya bayar da sanarwa. Abu ne a bayyane cewar “an yiwa...

Kotu ta rushe dukkan zabukan fidda gwani na APC a Zamfara

0
Babbar kotun daukaka kara dake jihar Sakkwato ta soke dukkan zabukan fidda gwani na jam’iyyar APC a jihar Zamfara, a cewarta zaben da ya fidda Gwamna da mataimakinsa da ‘yan majalisun dokoki na tarayya da na jiha haramtacce ne. The...

INEC ta ce Ganduje ne ya lashe zaben Gwamnan Kano

0
Hukumar zabe ta kasa reshen jihar Kano ta bayar da sanarwa a hukumance cewar Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ne ya lashe zaven Gwamnan jihar Kano da aka gudanar a ranar 23 ga watan Maris din nan. Ganduje ya...

Kotu ta dakatar da tattara sakamakon Bauchi

0
Babbar kotun tarayya dake babban birnin tarayya Abuja, ta dakatar da cigaba da tattara sakamakon Gwamnan Bauchi na karamar hukumar Tafawa Balewa. The post Kotu ta dakatar da tattara sakamakon Bauchi appeared first on Daily Nigerian Hausa.

Labarai

Latest News
Sanata Ndume ya Caccaki Hukumar Alhazai Kan Karin Kudin Hajjin 2024Gwamna Dapo Abiodun ya Rage Kaso 50 Cikin 100 na Farashin ShinkafaKarkatar da Kayan Tallafi: An Garkame Shugaban Kungiyar 'Yan Kwadago na Jihar YobeKisan Sojoji 17: Shugaba Tinubu ya ba da Sabon Umarni ga Dattawa da Sarakunan OkuamaDakarun Sojoji Sun Hallaka Hatsabibin 'Dan Ta'adda, Junaidu Fasagora da MayakansaDangote ya Kaddamar da Tallafin Rabon Abinci na N15bnƳan Sanda Sun Dakile Yunkurin Garkuwa a Katsina, Sun Ceto Ma'aurataKungiyoyin da Suke Taimakawa Ta’addanci a NajeriyaGwamnatin Najeriya ta sa Hannu Kan Gina Cibiyar Wutar Lantarki Mai Amfani da Ruwa da RanaYa Kamata mu Zama Masu Gaskiya Dangane da Albarkatun da Allah ya ba mu - Remi TinubuAbubuwan da ke Kawo Tangarɗa a Yunƙurin Inganta Wutar Lantarki a NajeriyaBayan Wanke Ido da Fitsari: Mutum ya Kamu da MakantaDireba ya Yanke Jiki ya Mutu Yana Tsaka da Tuka DalibaiKungiyoyin Arewa Sun Soki Majalisa Kan Dakatar da Abdul NingiJerin Kasuwannin da za a Samu Kayan Abincin Cikin Rahusa a Legas