Home SIYASA Page 190

SIYASA

Gwamnatin Kano na Kashe N4bn Kowacce Shekara Don Ciyar da ‘Yan Makaranta

0
Gwamnatin Kano na Kashe N4bn Kowacce Shekara Don Ciyar da 'Yan Makaranta Gwamnatin jihar Kano wacce Ganduje ke jagoranta ta ce tana kashe naira biliyan 4 duk shekara wurin ciyar da 'yan makarantun kwana. Kwamishinan ilimi, Sunusi Kiru ya sanar da...

Dalilan da Yasa Gwamnatin Tarayya Zata Ciyo Bashi Daga ƙasar Brazil

0
Dalilan da Yasa Gwamnatin Tarayya Zata Ciyo Bashi Daga ƙasar Brazil Ministr kudi, zaonab Ahmed, ta ce Najeriya ta nemi sabon basshin Dalar Amurka biliyan biyu daga kasar Brazil. Zainab ta ce gwamnatin tarayya za ta ciyo bashin kudaden ne domin...

FG: Za a Samu Hauhawar Wadanda Zasu Kamu da Cutar Korona a Karo na...

0
FG: Za a Samu Hauhawar Wadanda Zasu Kamu da Cutar Korona a Karo na Biyu Yawan masu korona a Najeriya zai karu sosai nan da makonni biyu masu zuwa. Babban sakataren gwamnatin tarayya, Boss Mustapha ne ya tabbatar da hakan a...

Lai Mohammed: Majalisa na Tuhumar sa a Kan N19m

0
Lai Mohammed: Majalisa na Tuhumar sa a Kan N19m Bayan Lai Mohammed ya gabatar da kasafin ma'aikatarsa na 2021 ne hukumar kididdiga ta fara yi masa tambayoyi na kure. Ta ce ya aka yi ta ga yayi amfani da naira miliyan...

Shehu Sani ya yi Ba’a ga FG Kan Neman Rancen $1.2b Daga Brazil

0
Shehu Sani ya yi Ba’a ga FG Kan Neman Rancen $1.2b Daga Brazil   Shehu Sani ya yi ba’a ga gwamnatin Najeriya a kan neman rance daga kasar Brazil. Najeriya na neman  sabon rance na $1.2 biliyan na noma daga kasar ta...

Oyo: Majalisar ta Dakatar da Shugabannin Kananan Hukumomi 13 a Jahar

0
Oyo: Majalisar ta Dakatar da Shugabannin Kananan Hukumomi 13 a Jahar Majalisar dokokin jihar Oyo ta dakatar da shugabannin kananan hukumomi goma sha uku. An tattaro cewa an dakatar da su ne saboda kin bayar da hadin kai ga wani hukunci...

Kano: Gwamnatin ta Kafa Kwamiti Don Zaftarewa Iyaye Kuɗin Makaranta

0
Kano: Gwamnatin ta Kafa Kwamiti Don Zaftarewa Iyaye Kuɗin Makaranta Gwammatin jihar Kano ta sanar da kafa wani kwamiti da zummar aiwatar da shirin zaftarewa iyayen ɗalibai a jihar kuɗin makaranta da kashi 25 cikin 100 sakamakon gararin da annobar...

Arewa: Gwamnonin Sun Sha Alwashin Tabbatar da Hadin Kan Najeriya

0
Arewa: Gwamnonin Sun Sha Alwashin Tabbatar da Hadin Kan Najeriya A ranar Litinin, 2 ga watan Nuwamba gwamnonin arewa suka yi wani taro a gidan Sir Kashim Ibrahim da ke Kaduna. Ba gwamnoni kadai suka je taron ba, ministoci, manyan sarakuna,...

Najeriya: Shugaban Kasar ya yi Ta’aziyyar Mutuwar Igwe Alex Nwokedi

0
Najeriya: Shugaban Kasar ya yi Ta'aziyyar Mutuwar Igwe Alex Nwokedi Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika sakon ta'aziyya bisa rasuwar rasuwar Igwe Alex Nwokedi, Uthoko na Achalla. Marigayi Igwe Alex Nwokedi shine basaraken garin Achalla da ke jihar Anambra kuma ya...

Sale Mamman: An fi Samun Wutar Lantarki Zamanin Buhari

0
Sale Mamman: An fi Samun Wutar Lantarki Zamanin Buhari Ministan Wutar Lantarki a Najeriya Injiniya Saleh Mamman ya ce an samu ci gaba sosai kan yadda ake samun wutar lantarki a fadin kasar. Ya bayyana hakan ne a wata tattaunawar musamman...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta