El-Rufai ya kubutar da matafiya da akai yunkurin sacewa a hanyar Abuja
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasuru el-Rufai ya yi sanaduyar kubutar wasu mutane da aka yi yunkurin sacewa a hanyar Kaduna zuwa Abuja ranar Laraba da yamma.
Lamarin ya faru ne a lolacin da masu garkuwa da mutane suka tare hanya,...
Shugaba Buhari ya zama inuwar giginya – Ado Abdullahi
Haƙiƙa babu abin da ya rage illa a yi wa ƴan Nijeriya fatan alheri ga wannan zaɓi da suka yi na shiga ZANGO NA GABA (NEXT LEVEL), na mulkin Shugaba Muhammadu Buhari.
Fatanmu a nan shi ne ALLAH...
Rike kudaden Kananan hukumomi ya jawo matsalar tsaro a Arewa – Ahmad Ganga
Ta6ar6arewar tsaro a Arewacin Najeriya ya samo asali ne ta hanyar dakile hakkokin ‘Kananan Hukumomi da Gwamnonin Arewar suka yi, da kuma maganar ‘kaddara da Talakawa suka fiye yi idan alkaba’i ya same su. Wannan dalilin ne ya sa...
‘Yan Firamare na cin shanu 594 da kaji 148,000 da kwai miliyan 6 duk...
Mataimakin Shugaban kasa Yemi Oinbajo, ya bayyana cewar Gwamnatin tarayya na ciyar da dalin ban Firamare kwai miliyan shida da dubu dari takwas da kuma yanka musu shanu 598, sannan kuma daliban na lamushe dakwalen kaji 138,000 duk mako.
Osinbajo...
Atiku ya fi Buhari gaskiya da tsoron Allah – Obasanjo
Tsohon Shugaban kasa Olushegun Obasanjo ya bayyana cewar duk da Atiku bai yi nasarar cin zaven Shugaban kasa ba, ba shakka yafi Buhari gaskiya da tsoro Allah.
Obasanjo na wannan jawabi ne ranar Lahadi a yayin da Shugbannin jam’iyyar PDP...
Shugaba Buhari zai halarci bikin rantsar da Macky Sall na Senegal
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai halarci Dakar babban birnin kasar Senegal, domin shaida ransar d Shugaban kasa Macky Sall karo na biyu.
The post Shugaba Buhari zai halarci bikin rantsar da Macky Sall na Senegal appeared first on Daily Nigerian...
Zaben Kano: Zamu karbi zabenmu a kotu – Abba K. Yusuf
Dan takarar Gwamnan Kano na jam’iyyar PDP Abba K. Yusuf ya bayyana cewar zasu karbi zabensu a kotu, kamar yadda mai magana da yawun Dan takarar Gwamnan Sanusi Bature ya bayar da sanarwa.
Abu ne a bayyane cewar “an yiwa...
Kotu ta rushe dukkan zabukan fidda gwani na APC a Zamfara
Babbar kotun daukaka kara dake jihar Sakkwato ta soke dukkan zabukan fidda gwani na jam’iyyar APC a jihar Zamfara, a cewarta zaben da ya fidda Gwamna da mataimakinsa da ‘yan majalisun dokoki na tarayya da na jiha haramtacce ne.
The...
INEC ta ce Ganduje ne ya lashe zaben Gwamnan Kano
Hukumar zabe ta kasa reshen jihar Kano ta bayar da sanarwa a hukumance cewar Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ne ya lashe zaven Gwamnan jihar Kano da aka gudanar a ranar 23 ga watan Maris din nan.
Ganduje ya...
Kotu ta dakatar da tattara sakamakon Bauchi
Babbar kotun tarayya dake babban birnin tarayya Abuja, ta dakatar da cigaba da tattara sakamakon Gwamnan Bauchi na karamar hukumar Tafawa Balewa.
The post Kotu ta dakatar da tattara sakamakon Bauchi appeared first on Daily Nigerian Hausa.