Home SIYASA Page 198

SIYASA

Kotu ta dakatar da tattara sakamakon Bauchi

0
Babbar kotun tarayya dake babban birnin tarayya Abuja, ta dakatar da cigaba da tattara sakamakon Gwamnan Bauchi na karamar hukumar Tafawa Balewa. The post Kotu ta dakatar da tattara sakamakon Bauchi appeared first on Daily Nigerian Hausa.

Majalisar dattawa ta amince da 30,000 mafi karancin albashi

0
Majalisar dattawa ta kasa ta amince da Naira 30,000 a matsayin mafi karancin albashi a Najeriya. Mahalisar ta bayyana hakan nea zaman da ta yi a ranar Talata. Majalisar ta sanar da hakan ne bayan da kwamitin da aka dorawa...

Yaushe takaka zai san kansa?

0
Daga Ado Abdullahi A lokacin da al’umma ta shashance ta zama TALAUCI da JAHILCI sun yi mata katutu. Lokacin da suke wulaƙanta kansu wajen kyale mutumin kirki, nagartacce, ƙwararre da amana a gefe. Suka gwammace a ba su kuɗi su...

‘Yan bindiga sun sace Sheikh Ahmad Sulaiman Kano

0
Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun sace fitaccen makarancin Al-qurani Sheikh Ahmad Sulaiman Kano, akan hanyarsa ta zuwa Katsina. An sace malamin ne a akan hanyar sheme zuwa Kankara shi da wasu mutum biyar,...

Akuyoyi sun addabi birnin Landan

0
Wani garken Awaki da ya bazama a cikin unguwar Llandudno dake tsakiyar birnin Landan ya hasala jama’a, inda suke kawo tsaikon ababen hawa akan tituna da kuma yin kashi ko ina. Awakin wadan da suka baro makiyayarsu sakamakon mamakon ruwan...

Rubzawar gini kan ‘yan makaranta a Legas

0
Wata mata ta rasa yaranta guda biyar a sanadiyar rusau da wani gini yayi a kan daliban wata makaranta a jihar Legas. Matar ta bayyana cewar yaran nata biyar ne suka rasu a sanadiyar wannan gini da ya rufto kan...

‘Yan sanda sun kama dangwalalliyar kuri’a a Kano

0
Rundunar ‘yan sanda a cikin sabon gari (Kano) sun kama buhu goma sha bakwai(17) cike da ballot papers da ake saran za’a kai su jihar Jigawa a daren jiya. A halin yanzu ana jiran umarnin kwamishinan ‘yan sanda na Kano...

Buhari da Atiku sun sake sanya hannu kan batun zabe

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari sun sake sanya hannu kan batun zabe cikin zaman lafiya ba tare da tashin hankali ba. Taron dai ya gudana a otal fin Transcorp karkashim jagorancin tsohon Shugaban kasa Abdulsalami Abubakar. The post Buhari da Atiku sun...

Gwalagwaji na haifar da cutar Sankara – Bincike

0
Wani bincike da jami’ar kimiyya da fasaha dake Offa jihar Kwara ta yi, ya nuna cewar amfani da kayan miyan da suka fara rubewa wanda aka fi sani da gwalagwaje na iya janyo cutar Sankara ko Kansa. The post Gwalagwaji...

Zaben 2019 da farautar wanda zai hada kan kasa

0
Na Ahmed Ibrahim Babu shakka, Shugaba Buhari ba ya wakiltar abin da muke buqata a yau da kuma gobe. A yau Nijeriya tana cikin wani hali na rashin xorewar tarihi da kuma kasa koyon darasi daga abin da ya...

Labarai

Latest News
2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan RurumStarlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta KuduHukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da MatarsaHukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEXGwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar FilatoAdadin Megawatt na Wutar Lantarki da Najeriya ta rage bai wa NijarMaganar Inganta Sinadarin Uranium Batu ne na Gaske - IranAn Sace Motar Ofishin Mai ba Shugaban ƙasa Shawara Kan Tsaro, Nuhu Ribadu a AbujaJigon APC ya Mutu a Hannun yan BindigaDalilan da ya sa ƴan siyasa ke barin APC - NdumeSuna Son ƙulla Haɗaka da ba za ta yi Tasiri ba da Nufin Kawar da APC - GandujeAn Bai wa Shugaban ƙasar Indiya Wa'adin Sanya Hannu Kan Dokokin Jihohin ƙasarJami'an Tsaro sun Kama Magidanci Kan Zargin yi wa ƴarsa Ciki a BauchiDalar Amurka ta yi Mummunar Faɗuwa Saboda Harajin Amurka