Home SIYASA Page 198

SIYASA

Kotu ta rushe dukkan zabukan fidda gwani na APC a Zamfara

0
Babbar kotun daukaka kara dake jihar Sakkwato ta soke dukkan zabukan fidda gwani na jam’iyyar APC a jihar Zamfara, a cewarta zaben da ya fidda Gwamna da mataimakinsa da ‘yan majalisun dokoki na tarayya da na jiha haramtacce ne. The...

INEC ta ce Ganduje ne ya lashe zaben Gwamnan Kano

0
Hukumar zabe ta kasa reshen jihar Kano ta bayar da sanarwa a hukumance cewar Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ne ya lashe zaven Gwamnan jihar Kano da aka gudanar a ranar 23 ga watan Maris din nan. Ganduje ya...

Kotu ta dakatar da tattara sakamakon Bauchi

0
Babbar kotun tarayya dake babban birnin tarayya Abuja, ta dakatar da cigaba da tattara sakamakon Gwamnan Bauchi na karamar hukumar Tafawa Balewa. The post Kotu ta dakatar da tattara sakamakon Bauchi appeared first on Daily Nigerian Hausa.

Majalisar dattawa ta amince da 30,000 mafi karancin albashi

0
Majalisar dattawa ta kasa ta amince da Naira 30,000 a matsayin mafi karancin albashi a Najeriya. Mahalisar ta bayyana hakan nea zaman da ta yi a ranar Talata. Majalisar ta sanar da hakan ne bayan da kwamitin da aka dorawa...

Yaushe takaka zai san kansa?

0
Daga Ado Abdullahi A lokacin da al’umma ta shashance ta zama TALAUCI da JAHILCI sun yi mata katutu. Lokacin da suke wulaƙanta kansu wajen kyale mutumin kirki, nagartacce, ƙwararre da amana a gefe. Suka gwammace a ba su kuɗi su...

‘Yan bindiga sun sace Sheikh Ahmad Sulaiman Kano

0
Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun sace fitaccen makarancin Al-qurani Sheikh Ahmad Sulaiman Kano, akan hanyarsa ta zuwa Katsina. An sace malamin ne a akan hanyar sheme zuwa Kankara shi da wasu mutum biyar,...

Akuyoyi sun addabi birnin Landan

0
Wani garken Awaki da ya bazama a cikin unguwar Llandudno dake tsakiyar birnin Landan ya hasala jama’a, inda suke kawo tsaikon ababen hawa akan tituna da kuma yin kashi ko ina. Awakin wadan da suka baro makiyayarsu sakamakon mamakon ruwan...

Rubzawar gini kan ‘yan makaranta a Legas

0
Wata mata ta rasa yaranta guda biyar a sanadiyar rusau da wani gini yayi a kan daliban wata makaranta a jihar Legas. Matar ta bayyana cewar yaran nata biyar ne suka rasu a sanadiyar wannan gini da ya rufto kan...

‘Yan sanda sun kama dangwalalliyar kuri’a a Kano

0
Rundunar ‘yan sanda a cikin sabon gari (Kano) sun kama buhu goma sha bakwai(17) cike da ballot papers da ake saran za’a kai su jihar Jigawa a daren jiya. A halin yanzu ana jiran umarnin kwamishinan ‘yan sanda na Kano...

Buhari da Atiku sun sake sanya hannu kan batun zabe

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari sun sake sanya hannu kan batun zabe cikin zaman lafiya ba tare da tashin hankali ba. Taron dai ya gudana a otal fin Transcorp karkashim jagorancin tsohon Shugaban kasa Abdulsalami Abubakar. The post Buhari da Atiku sun...

Labarai

Latest News
Fa’ida 7 da za a Samu Idan Majalisa Ta Amince da Kudirin Sanata Shehu Buba Kan ATBUƁaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna SuleRashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar FilatoKare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY DanjumaYadda Gobara ta yi ɓarna a KanoJihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan RurumStarlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta KuduHukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da MatarsaHukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEXGwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar FilatoAdadin Megawatt na Wutar Lantarki da Najeriya ta rage bai wa NijarMaganar Inganta Sinadarin Uranium Batu ne na Gaske - IranAn Sace Motar Ofishin Mai ba Shugaban ƙasa Shawara Kan Tsaro, Nuhu Ribadu a Abuja