Home SIYASA Page 199

SIYASA

Gwalagwaji na haifar da cutar Sankara – Bincike

0
Wani bincike da jami’ar kimiyya da fasaha dake Offa jihar Kwara ta yi, ya nuna cewar amfani da kayan miyan da suka fara rubewa wanda aka fi sani da gwalagwaje na iya janyo cutar Sankara ko Kansa. The post Gwalagwaji...

Zaben 2019 da farautar wanda zai hada kan kasa

0
Na Ahmed Ibrahim Babu shakka, Shugaba Buhari ba ya wakiltar abin da muke buqata a yau da kuma gobe. A yau Nijeriya tana cikin wani hali na rashin xorewar tarihi da kuma kasa koyon darasi daga abin da ya...

Bidiyon Ganduje na karbar ‘dollars’ gaskiya ne – EFCC

0
Hukumar dake yaki da yiwa tattalin arzikin kasa almundahana ta EFCC ta tabbatar da gaskiyar bidiyon da jaridar Daily Nigerian ta wallafa wanda aka nuna Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje yana karbar dollar yana sawa a babbar riga. Jaridar Punch...

Rashin Tsari a Nijeriya: Bukatar Canji a 2019

0
Daga Ahmed Ibrahim Tun bayan samun ‘yancin kai a shekarar 1960, Nijeriya ta sha fama da rikice-rikicen cikin gida da qalubalen tsaro. Tun daga juyin mulkin sojoji zuwa rikicin Maitatsine da kuma rikice-rikicen kabilanci da na addini. Nijeriya ta ga abubuwa da yawa!...

Shin ya zata kaya tsakanin Buhari da Ganduje a Kano?

0
A ranar Alhamis din nan ne Shugaba Muhammadu Buhari yake yakin neman zabensa a jihar Kano. Shin kuna ganin zai daga hannunGwamna Ganduje? The post Shin ya zata kaya tsakanin Buhari da Ganduje a Kano? appeared first on Daily Nigerian...

Majalisar wakilai ta amince da 30,000 mafi karancin albashi

0
A ranar Talata majalisar dokoki ta kasa ta amince da sanya Naira 30,000 a matsatin mafi karancin albashin da suke fatan Gwamnatin tarayya zat zrar. Krin baan nn te. The post Majalisar wakilai ta amince da 30,000 mafi karancin albashi...

Tsakanin Sarkin Kano Ado Bayero da Sarkin yakin Dutsen Gima

0
Daga Fatuhu Mustapha Ance wata rana ana zaune a fada, sai sarkin Kano ya lura da Sarkin Yaki Muhammadu Dutsen Gima yana gyangyadi, sai sarki ya kalli Shamaki Dan Indo ya kalli Sarkin yaki, nan da nan Shamaki...

Ibrahim Tanko ya zama sabon Alkalin Alkalai na Najeriya

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rantsar da Ibrahim Tanko Muhammad a matsayin mukaddashin alkalin alkalai na Najeriya. The post Ibrahim Tanko ya zama sabon Alkalin Alkalai na Najeriya appeared first on Daily Nigerian Hausa.

Me ya sa ake ganin cancantar Atiku Abubakar fiye da Buhari a zaben 2019?

0
Me ya sa ake ganin cancantar Atiku Abubakar fiye da Buhari a zaven 2019? Fassarar Rubutun Fidelis Nwagwu January 25, 2019 Cin hanci da rashawa a cikin kowace irin gwamnati ba baqon abu ba ne, sai dai kowace irin gwamnati da ke...

An cire ni ne saboda na ki yadda na bada cin hanci – Baffa...

0
The post An cire ni ne saboda na ki yadda na bada cin hanci – Baffa Bichi appeared first on Daily Nigerian Hausa.

Labarai

Latest News
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna SuleRashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar FilatoKare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY DanjumaYadda Gobara ta yi ɓarna a KanoJihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan RurumStarlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta KuduHukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da MatarsaHukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEXGwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar FilatoAdadin Megawatt na Wutar Lantarki da Najeriya ta rage bai wa NijarMaganar Inganta Sinadarin Uranium Batu ne na Gaske - IranAn Sace Motar Ofishin Mai ba Shugaban ƙasa Shawara Kan Tsaro, Nuhu Ribadu a AbujaJigon APC ya Mutu a Hannun yan Bindiga