Home SIYASA Page 198

SIYASA

Sheikh Dahiru Bauchi ya goyi bayan Gbajabiamila a matsayin Kakakin majalisa ta 9

0
Fitaccen Malamin addinin Musulinci a Najeriya Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya bayyana goyon bayansa ga Femi Gbajabiamila a matsayin kakakin majalisar wakilai ta 9. Sheikh Dahiru Bauchi ya bayyana goyon bayansa ga Femi ne a Makkah yayin da zababben dan...

Gwamnan Adamawa Bindow zai kalubalanci nasarar Fintiri a kotu

0
Daga Mahmud Isa Yola Gwamnan jihar Adamawa, Umaru Jibirilla Bindow ya bayyana cewa zai kalubalanci Ahmadu Umuaru Fintiri, dan takarar Jam’iyyar PDP da ya lashe zaben gwamna a jihar Adamawa. Wannan yana zuwa ne makonni da Bindow ya...

Mummunan hadarin mota ya halaka mutane 19 a Jigawa

0
Daga Aji Kima Hadejia Wata Mota kirar (Bus Hummer) dauke da mutane zuwa Gadar Maiwa domin halartar biki tayar motar ta fashe musu, wanda tayi sanadiyar motar ta kama da wuta ta kone gaba ki daya mutanan da...

Kotu ta kwace kujerar Kawu Sumaila

0
Wata babbar kotun tarayya dake Kano a ranar Alhamis ta tabbatar da Hon. Shamsuddeen Bello Dambazau a matsayin halastaccen wakilin kananan hukumomin Sumaila da Takai a majalisar tarayya. Zamu kawo muku cikakken bayani. The post Kotu ta kwace kujerar Kawu Sumaila...

Hukuncin da aka yankewa IG Wala ba abin dariya bane

0
Anas Darazo Ba mamaki kai ma idan wata jarrabawa ta same ka haka zasuyi maka irin yanda sukai ma IG Wala. Idan kana so ka gane yanda mutane zasu mu’amalance ka bayan mutuwar ka ko tashin ka a wurin...

Abubuwan da za a tuna Malam Aminu Kano: Shekaru 36 bayan mutuwarsa

0
Daga: Mansur Ahmed Adalcin Malam Aminu Kano bai tsaya ga mutane ba kawai, har ga tsuntsaye da dabbobi, shi yasa duk lokacin da yayi jawabi yana cewa jama’a ku yiwa dabbobi da tsuntsaye adalci domin akwai hakkinsu a wuyan mu....

Katu ta daure IG Wala shekaru 12 ba tare da zabin tara ba

0
Wata babbar kotun tarayya dake zamanta a Maitama Abuja, ta zartar da hukuncindauri na shekaru 12 a gidan kurkuku ba tare da zabin tara ba. Shugaban hukumar kula da aukin Hajji ta kas, Abdullahi Mukhtar ne ya maka IG Wala...

Sukar Gwamnati kan gobarar kasuwar Birnin Kebbi jahilci ne – Bagudu

0
Kalaman Maigirma Gwamnan jihar kebbi Sen Abubakar Atiku Bagudu kenan a kasuwar Birnin Kebbi lokacin da ya ke zantawa da shugaban kasuwar Malam Umar Dangura, jiya Assabar 13/04/2019 akan Ibtila’in da ya faru na gobara a kasuwar kwanaki biyu...

Shugaban Sudan Umar Al-Bashir yayi murabus bayan shafe kwanaki ana zanga zanga

0
Shugaban kasar Sudan Umar Hassan Al-Bashir yayi murabus daga Shugabancinkasar bayan da aka shafe kwanaki ana zanga zangar nuna adawa da Gwamnatunsa a babban birnin kasar Khartoum. Al-Bashir wanda ya shafe kusan shekaru 30 yana mulkim kasar, ya shiga...

Dan Chana ya kwankwade jarkar madararsa bayan an hana shi wuce da ita a...

0
Wani dan yawon bude ido dan asalin kasar Sin ya kwankwade jarkar madararsa bayan da jami’an iyafit din kasar AUSTERALIYA suka hana shi shigewa da ita zuwa kasar. A cewar jami’an fulin jirgin saman, madarar tayi yawan da ba za...

Labarai

Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno