Home SIYASA Page 33

SIYASA

Firaministan Pakistan ya taya Tinubu Murnar Cin Zaɓe

0
Firaministan Pakistan ya taya Tinubu Murnar Cin Zaɓe Firaministan Pakistan Shehbaz Sharif ya taya Tinubu murnar cin zaɓe. A cikin wani sako da mista Sharif ya wallafa a shafinsa na twita, ya ce yana taya zaɓaɓɓen shugaban Najeriya da ya samu...

An Kama Zaɓabben ɗan Majalisar Wakilai na NNPP a Kano

0
An Kama Zaɓabben ɗan Majalisar Wakilai na NNPP a Kano   Ƴan sanda a jihar Kano sun kama ɗan majalisa mai wakiltar mazaɓar Dala a majalisar wakilai ta tarayya, Sani Madakin Gini, wanda aka zaɓa a makon jiya, bisa laifin mallakar...

Firaministan Birtaniya ya Taya Tinubu Murnar Cin Zaɓe

0
Firaministan Birtaniya ya Taya Tinubu Murnar Cin Zaɓe   Firaministan Birtaniya Rishi Sunak ya taya zaɓaɓɓen shugaban ƙasar Najeriya Bola Tinubu murnar lashe zaɓe. A wani sako da mista Sunak ya wallafa a shafinsa na twita ya ce "ina cikin murna na...

Ƙasar Amurka ta Taya Bola Tinubu Murnar Cin Zaɓe

0
Ƙasar Amurka ta Taya Bola Tinubu Murnar Cin Zaɓe   Ƙasar Amurka ta taya Bola Tinubu murnar cin zaɓe a matsayin zaɓaɓɓen shugaban Najeriya a zaɓen da aka kammala. Amurkar ta ce wannan zaɓe da aka fafata, ya kawo wani sabon lokaci...

Zaɓaɓɓen Shugaban ƙasar Najeriya, Tinubu ya Karɓi Shaidarsa ta Cin Zaɓe

0
Za sanyien Shugaban Najeriya, Tinubu ya Karɓi Shaidarsa ta Cin Zaɓe  zaɓen Najeriya ta aikin wa za a dakatar da tsare Najeriya Bola Ahmed Tinubu cin zaɓen 2023. Shugaban Zaɓen mataimakin, Farfesa Mahmood Yakubu ne ya bayyana masa a Abuja. Haka...

Kotu ta Tura Alhassan Ado Doguwa Zuwa Gidan Yari

0
Kotu ta Tura Alhassan Ado Duguwa Zuwa Gidan Yari   Wata kotun majistare a jihar Kano ta aike da shugaban masu rinjaye na majalisar wakilan Najeriya Alhassan Ado Duguwa zuwa gidan yari bayan gurfanar da shi a gaban kotun. Ana zargin ɗan...

Hukumar EFCC ta Gurfanar da A.A Zaura Kan Zambar Dala Miliyan 1.320

0
Hukumar EFCC ta Gurfanar da A.A Zaura Kan Zambar Dala Miliyan 1.320 Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arziƙin Najeriya zagon ƙasa ta gurfanar da ɗan takarar Majalisar Dattawa na Kano ta Tsakiya na jam'iyyar APC, AA Zaura a...

Za mu ƙalubalanci Nasarar Tinubu a kotu – Jam’iyyar LP

0
Za mu ƙalubalanci Nasarar Tinubu a kotu - Jam'iyyar LP   Jam'iyyar Labour Party (LP) mai adawa a zaɓen shugaban kasa na Najeriya ta bayyana cewa za ta ƙalubalanci sakamakon zaɓen da ya bayyana Bola Tinubu na jam'iyyar APC mai mulki...

Bola Tinubu na Jam’iyyar APC Ya Zama Zababben Shugaban Kasar Najeriya – INEC

0
Bola Tinubu na Jam'iyyar APC Ya Zama Zababben Shugaban Kasar Najeriya - INEC Bayan kwanaki uku ana kirga da tattaa kuri'u, an kawo karshen zaben shugaban kasan Yan takara uku sun fafata matuka inda kowannensu ya samu nasara a jihohi 12...

Kaɗan Daga Cikin Sakamakon Zabe

0
Kaɗan Daga Cikin Sakamakon Zabe   Sakamakon zabe sun fara fitowa daga runfunan zabe da dama a fadin tarayya. An rufe tantance masu niyyar zabe a karfe 2:30 na rana bisa tsarin INEC. Ku biyo nan don samun sakamako da duminsu...

Labarai

Latest News
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna SuleRashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar FilatoKare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY DanjumaYadda Gobara ta yi ɓarna a KanoJihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan RurumStarlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta KuduHukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da MatarsaHukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEXGwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar FilatoAdadin Megawatt na Wutar Lantarki da Najeriya ta rage bai wa NijarMaganar Inganta Sinadarin Uranium Batu ne na Gaske - IranAn Sace Motar Ofishin Mai ba Shugaban ƙasa Shawara Kan Tsaro, Nuhu Ribadu a AbujaJigon APC ya Mutu a Hannun yan Bindiga