Home SIYASA Page 5

SIYASA

PDP ta Zargi APC da Tafka Maguɗi a Zaɓen Edo

0
PDP ta Zargi APC da Tafka Maguɗi a Zaɓen Edo   Jam'iyyar PDP ta yi watsi da sakamakon zaɓen Gwamnan Jihar Edo da aka yi a ranar Asabar, wanda Hukumar INEC ta sanar da ɗan takarar APC Sanata Monday Okpebholo a...

Kotu ta Kori ƙarar Tsige Ganduje Daga Shugabancin APC

0
Kotu ta Kori ƙarar Tsige Ganduje Daga Shugabancin APC   Mai Shari'a Inyang Ekwo ya kori ƙarar da Ƙungiyar ’Yan APC na Yankin Arewa ta Tsakiya ta shigar ne bisa dalilai da dama Babbar Kotun Tarayya ta kori ƙarar da aka shigar...

INEC ta Sanar da Okpebholo na Jam’iyyar APC a Matsayin Wanda ya Lashe Zaben...

0
INEC ta Sanar da Okpebholo na Jam'iyyar APC a Matsayin Wanda ya Lashe Zaben Gwamnan Edo   Jihar Edo - Hukumar zabe mai zaman kanta ta INEC ta sanar da wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Edo. Hukumar ta tabbatar da Monday...

Zaɓen Edo: Ina Cike da ƙwarin Gwiwa a Wannan Zaɓe – Ɗan Takara LP

0
Zaɓen Edo: Ina Cike da ƙwarin Gwiwa a Wannan Zaɓe - Ɗan Takara LP   A nasa ɓangare ɗan takarar jam'iyyar LP a zaɓen gwaman jihar Edo, Olumide Akpata ya ce yana cike da ƙwarin gwiwar samaun nasara a zaɓen da...

Zaɓe na Tafiya Yadda ya Kamata a Edo – Ɗan takarar APC

0
Zaɓe na Tafiya Yadda ya Kamata a Edo - Ɗan takarar APC   Dan takarar jam'iyyar APC mai hamayya a zaɓen gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya ce ya yaba da yadda tsarin zaɓen gwaman jihar ke tafiya. Yayain da yake jawabi...

Kwankwaso ba Shi da Tasiri a Siyasar Najeriya – PDP

0
Kwankwaso ba Shi da Tasiri a Siyasar Najeriya - PDP   Jam’iyyar PDP ta mayar da martani kan kalaman da sanata Rabi’u Kwankwaso, dan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NNPP a zaɓen 2023 ya yi wanda ya yi iƙirarin cewa jam’iyyar...

PDP ta Mutu, APC ta Jefa Kanta Cikin Halaka – Kwankwaso

0
PDP ta Mutu, APC ta Jefa Kanta Cikin Halaka - Kwankwaso   Jagoran jam'iyyar NNPP a Najeriya, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya ce jam'iyyar PDP mai hamayya a ƙasar ta mutu a fagen siyasar ƙasar. Yayin da yake jawabi a ofishin jam'iyyar...

Karin Harajin VAT Zai Jefa Talaka Cikin Mawuyacin Hali – Atiku

0
Karin Harajin VAT Zai Jefa Talaka Cikin Mawuyacin Hali - Atiku   Abuja - Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, ya ce karin harajin VAT da ake shirin yi a kasar nan zai zama wata wuta da za ta cinye rayuwar...

Gwamnatina na ɗaukar Matakai Masu Tsauri ne Don Gina ƙasarmu – Tinubu

0
Gwamnatina na ɗaukar Matakai Masu Tsauri ne Don Gina ƙasarmu - Tinubu   Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa na ɗaukar matakai masu tsauri ne domin gina ƙasar tare da samar mata ingantaccen ci gaba. Yayin da yake jawabi ga ƙungiyar...

Jawabin Shugaba Tinubu Kan Zanga-Zangar Tsadar Rayuwa 

0
Jawabin Shugaba Tinubu Kan Zanga-Zangar Tsadar Rayuwa    A jawabinsa na farko tun bayan da aka fara zanga zangar nuna rashin amincewa da tsadar rayuwa a sassan kasar daban daban shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nuna takaici kan tarzomar da ta...

Labarai

Latest News
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna SuleRashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar FilatoKare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY DanjumaYadda Gobara ta yi ɓarna a KanoJihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan RurumStarlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta KuduHukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da MatarsaHukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEXGwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar FilatoAdadin Megawatt na Wutar Lantarki da Najeriya ta rage bai wa NijarMaganar Inganta Sinadarin Uranium Batu ne na Gaske - IranAn Sace Motar Ofishin Mai ba Shugaban ƙasa Shawara Kan Tsaro, Nuhu Ribadu a AbujaJigon APC ya Mutu a Hannun yan Bindiga