Home SIYASA Page 65

SIYASA

Mabobin APC a Jihar Yobe Suna Barazanar Maka Jam’iyyar a Kotu

0
Mabobin APC a Jihar Yobe Suna Barazanar Maka Jam'iyyar a Kotu   Wasu fusatattun mabobin jam'iyyar APC a jihar Yobe suna barazanar maka jam'iyyar a kotu kan zaben fidda gwani. A cewarsu, kujerun majalisar tarayya 2 da na majalisar jiha 5 ne...

Zan Iya Magance Matsalar Tsaro da Najeriya ke Fuskanta a Halin Yanzu – Kwankwaso

0
Zan Iya Magance Matsalar Tsaro da Najeriya ke Fuskanta a Halin Yanzu - Kwankwaso Tsohon gwamnan Kano, kuma dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP mai kwandon kayan dadi ya bayyana manufarsa. Kwankwaso ya bayyana cewa, shi ne zai iya magance...

Taron Commonwealth 2022: Shugaba Buhari Zai Jagoranci Najeriya Zuwa Rwanda

0
Taron Commonwealth 2022: Shugaba Buhari Zai Jagoranci Najeriya Zuwa Rwanda Jirgin shugaban kasa Muhammadu Buhari zai daga zuwa kasar Rwanda domin halartan taron shugabannin kungiyar Commonwealth na 2022. Shugaba Buhari zai jagoranci tawagar Najeriya zuwa wannan babban taron ne a cikin...

Jiga-Jigan APC da Suka Sauya Sheka Zuwa PDP a Jihar Kebbi

0
Jiga-Jigan APC da Suka Sauya Sheka Zuwa PDP a Jihar Kebbi A halin da ake ciki a yanzu, jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na rasa karfinta a jihar Kebbi yayin da Peoples Democratic Party (PDP) ke kara karfi bayan wasu...

Ganduje ne Yafi Cancanta ya Zama Abokin Tafiyar Tinubu – Hadimin Ganduje

0
Ganduje ne Yafi Cancanta ya Zama Abokin Tafiyar Tinubu - Hadimin Ganduje   Ana tsaka da neman ganin an zabi wanda zai zama abokin tafiyar Bola Tinubu a matsayin mai rike da tutar jam'iyyar APC a zaben 2023, hadimin gwamnan jihar...

Ina Tare da Tinubu Kuma Zan Mara ma sa Baya Wajen Cimma Nasara a...

0
Ina Tare da Tinubu Kuma Zan Mara ma sa Baya Wajen Cimma Nasara a Zaɓen 2023 - Shugaba Buhari   Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya ya ce, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ne mutumin da ya fi dacewa da takarar shugabanci a...

INEC ta Bayyana Ranar Karshe ga Jam’iyyun Siyasa da su Mika Mata Sunayen ‘Yan...

0
INEC ta Bayyana Ranar Karshe ga Jam'iyyun Siyasa da su Mika Mata Sunayen 'Yan Takaran Shugaban Kasa da Mataimakansu   FCT Abuja - Hukumar gudanar da zabe ta kasa watau INEC ta bayyana ranar karshe ga jam'iyyun siyasa na mika mata...

Gwamnonin APC na da Yancin Zabar Wanda ya Cancanta a Matsayin Mataimakin Shugaban Kasa...

0
Gwamnonin APC na da Yancin Zabar Wanda ya Cancanta a Matsayin Mataimakin Shugaban Kasa - Onanuga   Kakakin kungiyar kamfen din Bola Tinubu, Bayo Onanuga, ya ce abokin takarar Tinubu na iya fitowa daga arewa maso gabas, arewa maso yamma ko...

Gwamnan Jihar Adamawa ya Saka Dokar Zaman Gida a Kananan Hukumomi 2 na Jihar

0
Gwamnan Jihar Adamawa ya Saka Dokar Zaman Gida a Kananan Hukumomi 2 na Jihar Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa ya saka dokar zaman gida a kananan hukumomi biyu na jihar. Gwamnan ya ce gwamnati ba ta da wani zaɓi biyo...

Babu Jami’in da za a Bari ya Shiga Harkar Zabe ko Kuma ya Marawa...

0
Babu Jami’in da za a Bari ya Shiga Harkar Zabe ko Kuma ya Marawa Wani 'Dan Takara Baya - Janar Faruk Yahaya   Abubuwa na iya tabarbarewa a Najeriya yayin da ake shirye-shiyen babban zaben 2023 da ke kara gabatowa. Shugaban hafsan...

Labarai

Latest News
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar BornoShugaba Tinubu ya yi Sababbin Naɗa-NaɗaRikici ya ɓarke Tsakanin Jami’an Tsaro da Mazauna ƙauyuka a Jihar Kano'Yan Bindiga Sun Kashe Basarake a Jihar EbonyiZaɓen 2027: ADC ta Buƙaci Cire Shugaban INECMa'anar Falle Ɗaya CeZaɓen 2027: Me ya sa ƴan Adawa Suka Zaɓi ADC?Ban Taɓa Yarda da NATO ba - TrumpAn ɗage Sauraron Bayar da Belin El-Rufai