Mabobin APC a Jihar Yobe Suna Barazanar Maka Jam’iyyar a Kotu
Mabobin APC a Jihar Yobe Suna Barazanar Maka Jam'iyyar a Kotu
Wasu fusatattun mabobin jam'iyyar APC a jihar Yobe suna barazanar maka jam'iyyar a kotu kan zaben fidda gwani.
A cewarsu, kujerun majalisar tarayya 2 da na majalisar jiha 5 ne...
Zan Iya Magance Matsalar Tsaro da Najeriya ke Fuskanta a Halin Yanzu – Kwankwaso
Zan Iya Magance Matsalar Tsaro da Najeriya ke Fuskanta a Halin Yanzu - Kwankwaso
Tsohon gwamnan Kano, kuma dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP mai kwandon kayan dadi ya bayyana manufarsa.
Kwankwaso ya bayyana cewa, shi ne zai iya magance...
Taron Commonwealth 2022: Shugaba Buhari Zai Jagoranci Najeriya Zuwa Rwanda
Taron Commonwealth 2022: Shugaba Buhari Zai Jagoranci Najeriya Zuwa Rwanda
Jirgin shugaban kasa Muhammadu Buhari zai daga zuwa kasar Rwanda domin halartan taron shugabannin kungiyar Commonwealth na 2022.
Shugaba Buhari zai jagoranci tawagar Najeriya zuwa wannan babban taron ne a cikin...
Jiga-Jigan APC da Suka Sauya Sheka Zuwa PDP a Jihar Kebbi
Jiga-Jigan APC da Suka Sauya Sheka Zuwa PDP a Jihar Kebbi
A halin da ake ciki a yanzu, jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na rasa karfinta a jihar Kebbi yayin da Peoples Democratic Party (PDP) ke kara karfi bayan wasu...
Ganduje ne Yafi Cancanta ya Zama Abokin Tafiyar Tinubu – Hadimin Ganduje
Ganduje ne Yafi Cancanta ya Zama Abokin Tafiyar Tinubu - Hadimin Ganduje
Ana tsaka da neman ganin an zabi wanda zai zama abokin tafiyar Bola Tinubu a matsayin mai rike da tutar jam'iyyar APC a zaben 2023, hadimin gwamnan jihar...
Ina Tare da Tinubu Kuma Zan Mara ma sa Baya Wajen Cimma Nasara a...
Ina Tare da Tinubu Kuma Zan Mara ma sa Baya Wajen Cimma Nasara a Zaɓen 2023 - Shugaba Buhari
Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya ya ce, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ne mutumin da ya fi dacewa da takarar shugabanci a...
INEC ta Bayyana Ranar Karshe ga Jam’iyyun Siyasa da su Mika Mata Sunayen ‘Yan...
INEC ta Bayyana Ranar Karshe ga Jam'iyyun Siyasa da su Mika Mata Sunayen 'Yan Takaran Shugaban Kasa da Mataimakansu
FCT Abuja - Hukumar gudanar da zabe ta kasa watau INEC ta bayyana ranar karshe ga jam'iyyun siyasa na mika mata...
Gwamnonin APC na da Yancin Zabar Wanda ya Cancanta a Matsayin Mataimakin Shugaban Kasa...
Gwamnonin APC na da Yancin Zabar Wanda ya Cancanta a Matsayin Mataimakin Shugaban Kasa - Onanuga
Kakakin kungiyar kamfen din Bola Tinubu, Bayo Onanuga, ya ce abokin takarar Tinubu na iya fitowa daga arewa maso gabas, arewa maso yamma ko...
Gwamnan Jihar Adamawa ya Saka Dokar Zaman Gida a Kananan Hukumomi 2 na Jihar
Gwamnan Jihar Adamawa ya Saka Dokar Zaman Gida a Kananan Hukumomi 2 na Jihar
Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa ya saka dokar zaman gida a kananan hukumomi biyu na jihar.
Gwamnan ya ce gwamnati ba ta da wani zaɓi biyo...
Babu Jami’in da za a Bari ya Shiga Harkar Zabe ko Kuma ya Marawa...
Babu Jami’in da za a Bari ya Shiga Harkar Zabe ko Kuma ya Marawa Wani 'Dan Takara Baya - Janar Faruk Yahaya
Abubuwa na iya tabarbarewa a Najeriya yayin da ake shirye-shiyen babban zaben 2023 da ke kara gabatowa.
Shugaban hafsan...






















