Shugaba Buhari ya Bayyana Adadin Gidajen da za su Samu Wutar Lantarki a 2030
Shugaba Buhari ya Bayyana Adadin Gidajen da za su Samu Wutar Lantarki a 2030
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce gidaje miliyan biyar za su samu lantarki a wani babban shirin gwamnati na samar da makamashi zuwa 2030.
Shugaban ya fadi...
PDP Zuwa APC: Kungiyar MURIC ta yi Magana Kan Sauya Shekar Femi Fani-Kayode
PDP Zuwa APC: Kungiyar MURIC ta yi Magana Kan Sauya Shekar Femi Fani-Kayode
Kungiyar Kare Hakkokin Musulmai (MURIC) ta bayyana cewa sauya shekar tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama, Femi Fani-Kayode, kyakkyawan ci gaba ne.
Farfesa Ishaq Akintola, darakta kuma wanda ya...
Jiga-Jigan Jam’iyyar PDP Daga Arewacin Najeriya Sun Dage Kan Mika Tikitin Takarar Shugaban Kasa...
Jiga-Jigan Jam'iyyar PDP Daga Arewacin Najeriya Sun Dage Kan Mika Tikitin Takarar Shugaban Kasa ga Yankin
Rashin jituwa na kunno kai a cikin Jam’iyyar PDP kan batun rigingimun rabon mukamai da ake fama da su.
Rahotanni sun ce jiga-jigan jam'iyyar PDP...
Bani da Hurumin Raba Kujerun Siyasa Irin na Shugaban kasa ko Mataimakin Shugaban Najeriya...
Bani da Hurumin Raba Kujerun Siyasa Irin na Shugaban kasa ko Mataimakin Shugaban Najeriya - Gwamna Ifeanyi Ugwuanyi
Kwamitin fito da yadda za ayi rabon kujeru na jam'iyyar PDP a ranar Alhamis, 23 ga watan Satumba, ya gana a Enugu,...
Nasarawa: Muna da Yaƙinin Lashe Zaɓukan Kananan Hukumomin jahar – APC
Nasarawa: Muna da Yaƙinin Lashe Zaɓukan Kananan Hukumomin jahar - APC
Kakakin majalisar dokokin jahar Nasarawa, Ibrahim Abdullahi, ya bayyana cewa babu tantama APC zata lashe zaɓukan kananan hukumomin jahar.
A cewarsa waɗanda suke jagorantar PDP a baya sun sauya sheka...
Dalilin da Yasa Jam’iyyar PDP ta Dakatar da Jiga-Jiganta 2 a Jahar Borno
Dalilin da Yasa Jam'iyyar PDP ta Dakatar da Jiga-Jiganta 2 a Jahar Borno
Babban jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party, PDP, ta dakatar da jiga-jiganta biyu a jahar Borno.
'Yan jam'iyyar da aka dakatar sun hada da tsohon dan takarar gwamna...
Gwamnatin Tarayya ba ta Tallafa Min Wurin Biyan Albashi da Fansho – Gwamna Ortom
Gwamnatin Tarayya ba ta Tallafa Min Wurin Biyan Albashi da Fansho - Gwamna Ortom
Gwamna Samuel Ortom na jahar Binuwai ya zargi gwamnatin tarayya da rashin taimako a gare shi.
Ya ce akwai wadanda suka tallata ma sa shiga jam’iyya mai...
Jam’iyyar Islama ta Karama: Kotun Sojoji a Tunisia ta Daure ‘Yan Majalisar Dokoki 2
Jam'iyyar Islama ta Karama: Kotun Sojoji a Tunisia ta Daure 'Yan Majalisar Dokoki 2
Wata kotun sojoji a Tunisia ta daure wasu 'yan majalisar dokoki biyu daga jam'iyyar Islama ta Karama.
An zargi Nidal Saudi da cin mutuncin ma'aikatan tsaro a...
Shugaba Buhari ya Taya Rochas Okorocha Murnar Cika Shekaru 59 a Duniya
Shugaba Buhari ya Taya Rochas Okorocha Murnar Cika Shekaru 59 a Duniya
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya taya Rochas Okorocha murnar cika shekaru 59 a duniya.
Shugaban kasar ya yabawa Okorocha da irin namijin aikin da yake yiwa kasa da 'yan...
Rashin Sa’a a 2019: Manyan ‘Yan Siyasa 5 da Ake Ganin za su Dawo...
Rashin Sa'a a 2019: Manyan 'Yan Siyasa 5 da Ake Ganin za su Dawo a Zaɓen 2023
Babban zaben shekarar 2019 a Najeriya ya zo da wasu gagaruman matsaloli yayin da wasu manyan 'yan siyasa suka sha mummunan kaye.
Sai dai...





















