Home SIYASA Page 94

SIYASA

Datse Layukan Sadarwa a Jahohin Arewa Maso Yamma na Barazana ga Kasuwanci

0
Datse Layukan Sadarwa a Jahohin Arewa Maso Yamma na Barazana ga Kasuwanci   Rahoton SBM ya ji ta bakin jama'a mazauna jahohin Zamfara, Katsina da Kaduna kan datse layikan sadarwa. Kamar yadda wadanda aka ji ta bakinsu suka bayyana, sun koka da...

Rami ya Rufta da Mahaka Ma’adanai a Jahar Benue, 3 Sun Rasa Rayukansu

0
Rami ya Rufta da Mahaka Ma'adanai a Jahar Benue, 3 Sun Rasa Rayukansu   A jahar Benue, wasu mahaka ma'adanai sun hallaka yayin da suke tsaka da aiki a cikin rami. Rahotanni sun bayyana cewa, lamarin ya faru ne da sanyin safiyar...

‘Yan Sanda Sun Gurfanar da Matashi ɗan Shekara 25 Bisa Zargin sa da Kashe...

0
'Yan Sanda Sun Gurfanar da Matashi ɗan Shekara 25 Bisa Zargin sa da Kashe Mahaifiyarsa a Jahar Oyo   Rundunar yan sanda reshen jahar Oyo, ta gurfanar da wani matashi ɗan shekara 25, Solomon, bisa zargin kashe mahaifiyarsa. Rahoton yan sanda ya...

PDP ta Magantu Kan Tafiyar Gwamnan Jahar Ogun, Mataimakiyarsa da Kakakin Majalisar

0
PDP ta Magantu Kan Tafiyar Gwamnan Jahar Ogun, Mataimakiyarsa da Kakakin Majalisar   A halin yanzu, da alama babu kowa a kasa wanda zai yi aiki a matsayin shugaban gwamnatin jahar Ogun. Wannan ya kasance ne saboda gwamnan jahar, mataimakiyarsa, da kakakin...

Shugaba Buhari ya yi Sababbin Nade-Nade a Hukumomin ICPC da RMAFC

0
Shugaba Buhari ya yi Sababbin Nade-Nade a Hukumomin ICPC da RMAFC   Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi sababbin nade-nade masu muhimmanci a hukumomin ICPC da RMAFC. A hukumar yaki da cin hanci da rashawa, shugaban kasar ya bukaci majalisar dattijai ta...

Kwamitin Karba-Karba: Gwamnonin PDP za su yi Taro a Ranar Laraba, 29 ga Watanan

0
Kwamitin Karba-Karba: Gwamnonin PDP za su yi Taro a Ranar Laraba, 29 ga Watanan   Gwamnonin PDP sun sanar da cewa kwamitin raba kujerar takara da Gwamna Ifeanyi Ugwanyi ke jagoranta ta shirya wata ganawa gabanin babban taronsu na kasa. Rahotanni sun...

Yadda ‘Yan Siyasar Kudu za su bi, su Karbi Shugabanci a Zaben 2023 –...

0
Yadda ‘Yan Siyasar Kudu za su bi, su Karbi Shugabanci a Zaben 2023 - Shehu Sani   Shehu Sani yace tsari na karba-karba zai taimaka wajen kawo adalci a siyasa. Amma Sanatan ya bayyana cewa ba dole ba ne mulki ya bar...

Kotu ta Daga ƙarar da ke Cewa Atiku ba ‘Dan Najeriya Bane

0
Kotu ta Daga ƙarar da ke Cewa Atiku ba 'Dan Najeriya Bane   Kotu ta yi zama kan bukatar a hana Atiku tsayawa takarar shugaban kasa 2023, an kuma dage kara. Rahotanni sun bayyana cewa, an dage karar ne bisa gazawar bangaorori...

Kungiyar NPYA ta Shawarci Gwamnonin Arewa da su Hada Kudi Domin Kafa Banki na...

0
Kungiyar NPYA ta Shawarci Gwamnonin Arewa da su Hada Kudi Domin Kafa Banki na Yankin a Maimakon Dogaro da na Kudu   Wata kungiyar matasa masu muradin kare al'ummar Arewa-maso-gabas ta yi gargadin cewa tattalin arzikin yankin na daf da durkushewa. Kungiyar...

PDP da APC: Najeriya ba Zata Taɓa Fita Daga Halin da Take Ciki ba...

0
PDP da APC: Najeriya ba Zata Taɓa Fita Daga Halin da Take Ciki ba Har Sai Manyan Jam'iyyun Sun Canza Tunaninsu Kan Mulki - Sule Lamiɗo   Tsohon gwamnan jahar Jigawa, Sule Lamiɗo, ya caccaki jam'iyya mai mulki da kuma jam'iyyarsa...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta