2022: Shugaba Buhari zai Gabatar da Kasafin Kudin ga Majalisa
2022: Shugaba Buhari zai Gabatar da Kasafin Kudin ga Majalisa
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya shiryawa gabatarwa majalisa da kasafin kudin 2022 a ranar Alhamis.
Mataimakin shugaban majalisar dattijai, Ovie Omo-Agege, ne ya shaida hakan a wannan Talatar a zauren majalisar.
Ya...
Tsaro: Gwamna Zulum na Taro da Gwamnonin Jahohin Tafkin Chadi
Tsaro: Gwamna Zulum na Taro da Gwamnonin Jahohin Tafkin Chadi
Gwamnonin jahohin yankin Tafkin Chadi na gudanar da taro a birnin Yaounde na ƙasar Kamaru, don yin nazari kan harkokin siyasa da tsaro da kuma ayyukan jin ƙan ɗan'adam a...
Dalilin da Yasa na Kira Tinubu Shugaban Kasa – Abubakar Lado Suleja
Dalilin da Yasa na Kira Tinubu Shugaban Kasa - Abubakar Lado Suleja
Abubakar Lado Suleja, dan majalisar wakilai daga jahar Neja ya yi martani a kan wani bidiyo wanda a ciki ya kira Asiwaju Bola Tinubu, a matsayin ‘Mai girma...
Dakarun Operation Hadin Kai Sun Dakile Yunkurin ISWAP na Kai Hari Kan Tubabbun Ƴan...
Dakarun Operation Hadin Kai Sun Dakile Yunkurin ISWAP na Kai Hari Kan Tubabbun Ƴan Boko Haram a Damboa
Ƙungiyar ƴan ta'addan ISWAP sun yi yunƙurin kai hari a sansanin da aka tanada na musamman na tubabbun ƴan Boko Haram da...
Gwamnonin Yankin Kudu Maso Kudu Sun Shiga Taro a Gidan Gwamnatin Jahar Ribas
Gwamnonin Yankin Kudu Maso Kudu Sun Shiga Taro a Gidan Gwamnatin Jahar Ribas
A halin yanzu gwamnonin jahohi shida na shiyyar siyasar yankin Kudu-maso-Kudu suna taro a gidan gwamnatin jahar Ribas da ke Fatakwal.
Ko da yake ba a san dalilin...
Gina Kasa: Jam’iyyar APC Reshen Ingila ta ba wa Shugaba Buhari Lambar Yabo
Gina Kasa: Jam'iyyar APC Reshen Ingila ta ba wa Shugaba Buhari Lambar Yabo
Jam'iyyar APC a kasar Ingila ta karrama shugaba Buhari da lambar yabon shugaba mai gina kasa.
Hakazalika, Bola Tinubu shi ma an bashi lambar yabon kasancewa shugaba mai...
Shugaban Ma’aikata da Kwamishinoni 4 na Jahar Benue Sun yi Murabus
Shugaban Ma'aikata da Kwamishinoni 4 na Jahar Benue Sun yi Murabus
Shugaban ma'aikata na gwamnatin jahar Benuwai, Orbunde, tare da kwamishinoni 4 sun mika takardar murabus.
Kusoshin gwamnatin gwamna Ortom, sun bayyana cewa sun ɗauki wannan matakin ne domin samun damar...
Bawa Jahohi Ikon Kafa ‘Yan Sandan su Zai Kara Tabarbarewar Matsalar Tsaro a kasa...
Bawa Jahohi Ikon Kafa 'Yan Sandan su Zai Kara Tabarbarewar Matsalar Tsaro a kasa - Gwamna Zulum
Gwamna Babagana Zulum na jahar Borno ya ce baya goyon bayan kafa 'yan sandan jahohi a Nigeria.
Farfesa Zulum ya ce kafa 'yan sandan...
Shugaba Buhari Ya Bada Sunan Farouk Ahmed a Matsayin Shugaban NPRA
Shugaba Buhari Ya Bada Sunan Farouk Ahmed a Matsayin Shugaban NPRA
A watan Satumban nan ne shugaban Najeriya ya nada sabon shugaban NPRA.
Bayan makonni biyu rak sai aka ji an canza Sarki Auwalu da Farouk Ahmed.
Muhammadu Buhari ya aika wa...
Mun Kammala Duk Wasu Shirye-Shirye da Ake Bukata Wajen Gudanar da Taron APC –...
Mun Kammala Duk Wasu Shirye-Shirye da Ake Bukata Wajen Gudanar da Taron APC - Gwamna Ganduje
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jahar Kano, ya bayyana cewa a halin yanzun suna jiran a rantsar da shugabannin kananan hukumomi na APC.
Ganduje ya...




















