Gwamnonin Yankin Kudu Maso Kudu Sun Shiga Taro a Gidan Gwamnatin Jahar Ribas

 

A halin yanzu gwamnonin jahohi shida na shiyyar siyasar yankin Kudu-maso-Kudu suna taro a gidan gwamnatin jahar Ribas da ke Fatakwal.

Ko da yake ba a san dalilin taron ba tukuna, wakilin Punch ya ba da rahoton cewa lamuran harajin VAT da Shugabancin Kudanci a 2023 na daga cikin abubuwan da za su caccaka tsinke a tattaunawar.

An ga gwamna mai masaukin baki, Nyesom Wike, da Gwamna Godwin Obaseki na Edo, suna ta hira a wurin taron.

Karin bayani nan tafe..

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here