Kamata Ya yi Sanata Abaribe na Gidan Kurkuku Yanzu Haka – Femi Adesina
Kamata Ya yi Sanata Abaribe na Gidan Kurkuku Yanzu Haka - Femi Adesina
Mai bai wa shugaban kasa shawara na musamman, Femi Adesina, ya ce kamata yayi Sanata Abaribe na gidan kurkuku yanzu haka.
Ya sanar da hakan ne a wata...
PDP: An Tashi Taron Jam’iyyar Lafiya Babu Saɓani
PDP: An Tashi Taron Jam'iyyar Lafiya Babu Saɓani
Taron jam'iyyar adawa ta PDP a Najeriya da gabaninsa aka dauka za a tashi baran-daran ko kuma a yi ta kare tsakanin ‘yan arewa da kudu, sai ga shi an shiga daki...
Za mu Amince da Kasafin kudin 2022 Kafin Karshen 2021 – Ahmad Lawan
Za mu Amince da Kasafin kudin 2022 Kafin Karshen 2021 - Ahmad Lawan
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Ahmad Lawan ya ce majalisar dokoki za ta amince da kasafin kudin 2022 kafin karshen wannan shekarar.
Lawan ya bayyana haka ne a jawabinsa...
Gwamnatin Tarayya ta ce za ta Iya Saka Dokar Ta-ɓaci a Anambra Saboda Zaɓe
Gwamnatin Tarayya ta ce za ta Iya Saka Dokar Ta-ɓaci a Anambra Saboda Zaɓe
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce za ta iya saka dokar ta-ɓaci a Jahar Anambra da ke kudancin ƙasar domin tsaurara tsaro yayin gudanar da zaɓen gwamna...
Wanda ya fi Cancanta ya Gaji Shugaba Buhari a 2023 – Adeseye Ogunlewe
Wanda ya fi Cancanta ya Gaji Shugaba Buhari a 2023 - Adeseye Ogunlewe
Tsohon minista a Najeriya, Adeseye Ogunlewe, ya bayyana cewa jigon APC, Bola Tinubu, shi ne ya fi cancanta ya gaji shugaba Buhari a 2023.
Ogunlewe ya bayyana cewa...
Akalla Akwai Kungiyoyi sama da 30 da ke Fafutukar Ballewa Daga Najeriya – Sanata...
Akalla Akwai Kungiyoyi sama da 30 da ke Fafutukar Ballewa Daga Najeriya - Sanata Abaribe
Santa daga yankin kudu maso gabas ya bayyana goyon bayansa ga kungiyar ta'addanci ta IPOB .
Sanatan ya ce, akalla akwai kungiyoyi sama da 30 da...
Zaben 2023: An Fara Kafa Fastocin Tinubu
Zaben 2023: An Fara Kafa Fastocin Tinubu
Hotunan neman takarar Asiwaju Bola Tinubu suna yawo a unguwannin Legas.
Magoya bayan Bola Tinubu suna baza fastocin 2023 a Ojota, Maryland, da Ikeja.
Bayan haka an ga wasu hotunan Tinubu a yankunan Ikorodu, Ikotun...
Mun Amince za mu yi Aiki da Yarjejeniyar Taiwan – Shugaba Biden
Mun Amince za mu yi Aiki da Yarjejeniyar Taiwan - Shugaba Biden
Shugaba Biden ya ce ya yi magana da takwaransa na China Xi Jinping game da Taiwan, yayin da ake ci gaba da samun fargaba sakamakon shawagin jiragen saman...
Adadin Kudaden da Gwamnatin Tarayya ta Ware Domin Gudanar da Zaben 2023
Adadin Kudaden da Gwamnatin Tarayya ta Ware Domin Gudanar da Zaben 2023
Gwamnatin tarayya ta ware naira biliyan 100 domin gudanar da babban zaben kasar na 2023.
Har ila yau, FG ta kara kasafin kudin kasa na shekarar daga naira tiriliyan...
2023: Ba a Yin Dole a Siyasa, Kowa ‘Da ne, Kuma Yana da ‘Yanci...
2023: Ba a Yin Dole a Siyasa, Kowa 'Da ne, Kuma Yana da 'Yanci - Sule Lamido ga Gwamnonin Kudu
Sule Lamido ya yi tir da matsayar da gwamnonin Kudancin Najeriya suka dauka.
Tsohon gwamnan jahar Jigawa ya fada wa gwamnonin...





















