Home SIYASA Page 92

SIYASA

Kamata Ya yi Sanata Abaribe na Gidan Kurkuku Yanzu Haka – Femi Adesina

0
Kamata Ya yi Sanata Abaribe na Gidan Kurkuku Yanzu Haka - Femi Adesina   Mai bai wa shugaban kasa shawara na musamman, Femi Adesina, ya ce kamata yayi Sanata Abaribe na gidan kurkuku yanzu haka. Ya sanar da hakan ne a wata...

PDP: An Tashi Taron Jam’iyyar Lafiya Babu Saɓani

0
PDP: An Tashi Taron Jam'iyyar Lafiya Babu Saɓani   Taron jam'iyyar adawa ta PDP a Najeriya da gabaninsa aka dauka za a tashi baran-daran ko kuma a yi ta kare tsakanin ‘yan arewa da kudu, sai ga shi an shiga daki...

Za mu Amince da Kasafin kudin 2022 Kafin Karshen 2021 – Ahmad Lawan

0
Za mu Amince da Kasafin kudin 2022 Kafin Karshen 2021 - Ahmad Lawan Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Ahmad Lawan ya ce majalisar dokoki za ta amince da kasafin kudin 2022 kafin karshen wannan shekarar. Lawan ya bayyana haka ne a jawabinsa...

Gwamnatin Tarayya ta ce za ta Iya Saka Dokar Ta-ɓaci a Anambra Saboda Zaɓe

0
Gwamnatin Tarayya ta ce za ta Iya Saka Dokar Ta-ɓaci a Anambra Saboda Zaɓe   Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce za ta iya saka dokar ta-ɓaci a Jahar Anambra da ke kudancin ƙasar domin tsaurara tsaro yayin gudanar da zaɓen gwamna...

Wanda ya fi Cancanta ya Gaji Shugaba Buhari a 2023 – Adeseye Ogunlewe

0
Wanda ya fi Cancanta ya Gaji Shugaba Buhari a 2023 - Adeseye Ogunlewe   Tsohon minista a Najeriya, Adeseye Ogunlewe, ya bayyana cewa jigon APC, Bola Tinubu, shi ne ya fi cancanta ya gaji shugaba Buhari a 2023. Ogunlewe ya bayyana cewa...

Akalla Akwai Kungiyoyi sama da 30 da ke Fafutukar Ballewa Daga Najeriya – Sanata...

0
Akalla Akwai Kungiyoyi sama da 30 da ke Fafutukar Ballewa Daga Najeriya - Sanata Abaribe   Santa daga yankin kudu maso gabas ya bayyana goyon bayansa ga kungiyar ta'addanci ta IPOB . Sanatan ya ce, akalla akwai kungiyoyi sama da 30 da...

Zaben 2023: An  Fara Kafa Fastocin Tinubu 

0
Zaben 2023: An  Fara Kafa Fastocin Tinubu    Hotunan neman takarar Asiwaju Bola Tinubu suna yawo a unguwannin Legas. Magoya bayan Bola Tinubu suna baza fastocin 2023 a Ojota, Maryland, da Ikeja. Bayan haka an ga wasu hotunan Tinubu a yankunan Ikorodu, Ikotun...

Mun Amince za mu yi Aiki da Yarjejeniyar Taiwan – Shugaba Biden

0
Mun Amince za mu yi Aiki da Yarjejeniyar Taiwan - Shugaba Biden   Shugaba Biden ya ce ya yi magana da takwaransa na China Xi Jinping game da Taiwan, yayin da ake ci gaba da samun fargaba sakamakon shawagin jiragen saman...

Adadin Kudaden da Gwamnatin Tarayya ta Ware Domin Gudanar da Zaben 2023

0
Adadin Kudaden da Gwamnatin Tarayya ta Ware Domin Gudanar da Zaben 2023   Gwamnatin tarayya ta ware naira biliyan 100 domin gudanar da babban zaben kasar na 2023. Har ila yau, FG ta kara kasafin kudin kasa na shekarar daga naira tiriliyan...

2023: Ba a Yin Dole a Siyasa, Kowa ‘Da ne, Kuma Yana da ‘Yanci...

0
2023: Ba a Yin Dole a Siyasa, Kowa 'Da ne, Kuma Yana da 'Yanci - Sule Lamido ga Gwamnonin Kudu   Sule Lamido ya yi tir da matsayar da gwamnonin Kudancin Najeriya suka dauka. Tsohon gwamnan jahar Jigawa ya fada wa gwamnonin...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta