Home SIYASA Page 95

SIYASA

Bethel Baptist: An Saki Karin ɗalibai 10, Bayan Biyan Kuɗin Fansa

0
Bethel Baptist: An Saki Karin ɗalibai 10, Bayan Biyan Kuɗin Fansa An sake sakin karin ɗalibai da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a jahar Kadunan arewacin Najeriya bayan biyan kuɗin fansa. An saki dalibai 10 a jiya Lahadi, a...

PDP Zuwa APC: Sanata Odey da Magoya Bayansa Sun Sauya Sheƙa

0
PDP Zuwa APC: Sanata Odey da Magoya Bayansa Sun Sauya Sheƙa   Sanata Steven Odey, tare da dumbin magoya bayansa sun sauya sheƙa daga PDP zuwa Jam'iyyar APC mai mulki. Sanata Odey ya shafe watanni takwas a majalisar dattijan Najeriya, kafin daga...

Shugaba Buhari ya Taso Daga Amurka Zuwa Najeriya

0
Shugaba Buhari ya Taso Daga Amurka Zuwa Najeriya   Shugaba Buhari ya taso daga tashar jirgin JFK dake New York da yammacin nan. Buhari ya tafi Amurka tun ranar Lahadi don halartan taron Majalisar dinkin duniya. Ana sa ran Shugaban zai dira Najeriya...

Jiga-Jigan APC 3 da za su Iya Yin Nasara a Zaben Shugaban Kasa a...

0
Jiga-Jigan APC 3 da za su Iya Yin Nasara a Zaben Shugaban Kasa a 2023 - Salihu Tanko Yakasai   Tsohon hadimin Gwamna Ganduje, Salihu Tanko Yakasai, ya lissafa Tinubu da wasu mutum biyu a matsayin 'yan takarar kujerar shugaban kasa...

Adadin Basussuka da Gwamnatin Tarayya ta Ciyo Daga 1999 Zuwa Yanzu

0
Adadin Basussuka da Gwamnatin Tarayya ta Ciyo Daga 1999 Zuwa Yanzu   Kwanan nan, Shugaba Muhammadu Buhari ya haifar da zazzafan martani daga 'yan Najeriya lokacin da ya gabatar da wata sabuwar bukata don amincewa da ciyo sabon bashi a gaban...

Shugabar Gwamnatin Jamus, Angela Merkel ta Goyi Bayan Armin Laschet a Zaben Kasar

0
Shugabar Gwamnatin Jamus, Angela Merkel ta Goyi Bayan Armin Laschet a Zaben Kasar   Shugabar gwamnatin Jamus, Angela Merkel ta goyi bayan dan takarar jam'iyyarta mai sassaucin ra'ayi, Armin Laschet ya gaje ta. A yayin wani gangami a mahaifar Mista Laschet ta...

Shugaba Buhari ya Bayyana Adadin Gidajen da za su Samu Wutar Lantarki a 2030

0
Shugaba Buhari ya Bayyana Adadin Gidajen da za su Samu Wutar Lantarki a 2030   Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce gidaje miliyan biyar za su samu lantarki a wani babban shirin gwamnati na samar da makamashi zuwa 2030. Shugaban ya fadi...

PDP Zuwa APC: Kungiyar MURIC ta yi Magana Kan Sauya Shekar Femi Fani-Kayode

0
PDP Zuwa APC: Kungiyar MURIC ta yi Magana Kan Sauya Shekar Femi Fani-Kayode   Kungiyar Kare Hakkokin Musulmai (MURIC) ta bayyana cewa sauya shekar tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama, Femi Fani-Kayode, kyakkyawan ci gaba ne. Farfesa Ishaq Akintola, darakta kuma wanda ya...

Jiga-Jigan Jam’iyyar PDP Daga Arewacin Najeriya Sun Dage Kan Mika Tikitin Takarar Shugaban Kasa...

0
Jiga-Jigan Jam'iyyar PDP Daga Arewacin Najeriya Sun Dage Kan Mika Tikitin Takarar Shugaban Kasa ga Yankin   Rashin jituwa na kunno kai a cikin Jam’iyyar PDP kan batun rigingimun rabon mukamai da ake fama da su. Rahotanni sun ce jiga-jigan jam'iyyar PDP...

Bani da Hurumin Raba Kujerun Siyasa Irin na Shugaban kasa ko Mataimakin Shugaban Najeriya...

0
Bani da Hurumin Raba Kujerun Siyasa Irin na Shugaban kasa ko Mataimakin Shugaban Najeriya - Gwamna Ifeanyi Ugwuanyi   Kwamitin fito da yadda za ayi rabon kujeru na jam'iyyar PDP a ranar Alhamis, 23 ga watan Satumba, ya gana a Enugu,...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta