Firaiministan Isra’ila ya yi Barazanar ƙwace Yankunan Gaza
Firaiministan Isra'ila ya yi Barazanar ƙwace Yankunan Gaza
Firaiministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya sake yin barazanar karɓe yankunan Gaza, muddin Hamas ba ta saki sauran mutanen da take garkuwa da su ba.
Mista Netanyahu ya shaida wa majalisar dokokin ƙasar cewa,...
Mutane 14 sun Mutu, 886 Sun Kamu da Cutar Kwalara a Najeriya – NCDC
Mutane 14 sun Mutu, 886 Sun Kamu da Cutar Kwalara a Najeriya - NCDC
Hukumar yaƙi da cututtuka masu yaɗuwa ta Najeriya, NCDC ta ce kimanin mutane 14 suka rasa rayukansu sakamakon cutar kwalara a tsawon mako biyar, a ƙasar.
Wani...
Sojojin Sudan sun ƙwato Filin Jirgin Saman Khartoum Daga Hannun Dakarun RSF
Sojojin Sudan sun ƙwato Filin Jirgin Saman Khartoum Daga Hannun Dakarun RSF
Sojojin Sudan sun ƙwace iko gaba ɗaya da filin jirgin sama na babban birnin ƙasar, Khartoum daga hannun dakarun RSF da suka kwashe kusan shekaru biyu suna iko...
Allah ya yi wa Abdullahi Tanka Galadanci Rasuwa
Allah ya yi wa Abdullahi Tanka Galadanci Rasuwa
Gwamnatin jihar Kano da ke arewacin Najeriya ta sanar da mutuwar babban mai taimaka wa gwamnan jihar na musamman kan harkokin Rediyo Abdullahi Tanka Galadanchi.
A cikin wata sanarwa da daraktan yaɗa labarai...
ƙungiyar Boko Haram ta Kashe Sojoji da Dama a Borno
ƙungiyar Boko Haram ta Kashe Sojoji da Dama a Borno
Wasu maharan da ake zargin ƴan ƙungiyar Boko Haram ne sun kashe sojojin Najeriya da dama, yayin da wasu da dama suka jikkata a jihar Borno da ke arewacin Najeriya.
Al’amarin...
Hajji/Umara: Ana Ci gaba da Jan Hankalin Masu ɗauke-ɗauken Hoto a Harami
Hajji/Umara: Ana Ci gaba da Jan Hankalin Masu ɗauke-ɗauken Hoto a Harami
Shafin da ke wallafa bayanai kan masallatan harami na Makkah da Madina da ke ƙasar Saudiyya na ci gaba da shawartar masu ibada da su guje wa ɗauke-ɗauken...
Aƙalla Falasɗinawa 85 ne Suka Rasa Rayukansu a Sabon Hare-Haren Isra’ila
Aƙalla Falasɗinawa 85 ne Suka Rasa Rayukansu a Sabon Hare-Haren Isra'ila
Aƙalla Falasɗinawa 85 aka kashe a hare-haren cikin dare da Isra'ila ta kai kan Gaza, kamar yadda ma'aikatar lafiyar Hamas ta shaida.
Sa'oi bayan nan rundunar sojin Isra'ila ta ce...
Ƴan Bindiga sun yi Awon Gaba da Gomman Fasinjoji a Habasha
Ƴan Bindiga sun yi Awon Gaba da Gomman Fasinjoji a Habasha
Ƴan bindiga sun yi garkuwa da gomman fasinjoji da suka taso daga Addis Ababa, a yankin Oromia da ke ƙasar Habasha.
Lamarin ya auku ne a Ali Doro, kusa da...
Hamas ta Harba wa Isra’ila Rokoki Uku
Hamas ta Harba wa Isra'ila Rokoki Uku
Hamas ta ce ta harba rokoki uku zuwa Isra'ila daga Gaza.
Sai dai Isra'ilar ta ce ta kakkaɓo ɗaya daga ciki sannan babu wanda ya jikkata.
A wani labarin, rundunar sojin Isra'ila ta gargadi Falasɗinawa...
Nimet ta yi Gargaɗi Kan ɓullar Cutar Sanƙarau
Nimet ta yi Gargaɗi Kan ɓullar Cutar Sanƙarau
Hukumar kula da yanayi ta Najeriya Nimet ta yi gargaɗin cewa wasu jihohin arewacin ƙasar na ƙara fuskantar barazanar ɓarkewar cutar sanƙarau.
Nimet a cikin sanarwar da ta wallafa a shafinta na X,...