Labarai

Juyin Mulki: An Rufe Filin Jirgin Saman Khartoum Babban Birnin Sudan

0
Juyin Mulki: An Rufe Filin Jirgin Saman Khartoum Babban Birnin Sudan   An dakatar da zirga-zirgar jiragen sama a Khartoum babban birnin Sudan, sakamakon rahotannin juyin mulkin da aka yi. Rahotanni sun ce an rufe filin jirgin saman na Khartoum kuma an...

Fursunoni 800 Sun Tsere Daga Gidan Yari a Jahar Oyo

0
Fursunoni 800 Sun Tsere Daga Gidan Yari a Jahar Oyo   In kula da gidajen yari ta Najeriya ta tabbatar da tserewar fursunoni daga gidan yari a jahar Oyo da ke kudu maso yammacin kasar, bayan da wasu mutane dauke da muggan...

Gwamnatin Sokoto ta Nemi da a Buɗe Layukan Sadarwa a Jahar

0
Gwamnatin Sokoto ta Nemi da a Buɗe Layukan Sadarwa a Jahar   Gwamnan Jahar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal ya nemi gwamnatin tarayyar Najeriya ta janye matakin da ta ɗauka na rufe layukan sadarwa a jaharsa sakamakon hare-haren 'yan fashin daji a...

MDD za ta Kafa Asusu na Musaman Don Taimakawa Afghanistan  

0
MDD za ta Kafa Asusu na Musaman Don Taimakawa Afghanistan     Majalisar Dinkin Duniya ta ce ta kafa asusu na musaman dan samar da tsabar kudi da ake bukata cikin gaggawa ga yan Afghanistan bayan da Taliban ta karbe iko a...

Yanzu Mun ga Amfanin Matakan da Gwamnatin Kaduna ke ɗauka da Zummar Daƙile Ayyukan...

0
Yanzu Mun ga Amfanin Matakan da Gwamnatin Kaduna ke ɗauka da Zummar Daƙile Ayyukan 'Yan Bindiga Masu Garkuwa da Mutane - Sarkin Birnin Gwari   Sarkin Birnin Gwari da ke Jahar Kaduna a arewacin Najeriya ya ce zuwa yanzu sun ga...

MDD za ta yi Taron Gaggawa Kan Gwaji Sabon Nau’in Makami Mai Linzami da...

0
MDD za ta yi Taron Gaggawa Kan Gwaji Sabon Nau'in Makami Mai Linzami da Koriya ta Arewa ta yi   Kwamitin Tsaro na Majalisar Dinkin Duniya zai yi wani taron gaggawa bayan da Koriya ta Arewa ta tabbatar da cewa ta...

EndSars: Gwamnatin Najeriya ta ce ba a Kashe Kowa ba a Zanga-Zangar ta Bara

0
EndSars: Gwamnatin Najeriya ta ce ba a Kashe Kowa ba a Zanga-Zangar ta Bara   Gwamnatin Najeriya ta ce babu wata tartibiyar shaida da ke nuna cewa an kashe masu zanga-zanga a dandalin Lekki ranar 20 ga watan Oktoban 2020. Ministan bayanai...

Karbar Rashawa: Yadda Mukaddashin Kwanturola na Hukumar Shiga da Fice ta Kasa ya Kame...

0
Karbar Rashawa: Yadda Mukaddashin Kwanturola na Hukumar Shiga da Fice ta Kasa ya Kame Jami'ansa   Mukaddashin Kwanturola na hukumar shige da fice ta kasa ya kame jami'ansa na aikata karbar rashawa. Ya bayyana cewa, ya dura ofishinsu, inda suka nemi ya...

Goyon Bayan Sojoji: ‘Yan Sanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-Zangar a Sudan

0
Goyon Bayan Sojoji: 'Yan Sanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-Zangar a Sudan   Yan sanda sun harba hayaki mai sa hawaye domin tarwatsa masu zanga zanga da ke goyon bayan sojoji, wadanda suka taru a rana ta uku a Khartoum. Masu boren na...

Ambaliyar Ruwa: Mutane 26 Sun Rasa Rayukansu a Indiya

0
Ambaliyar Ruwa: Mutane 26 Sun Rasa Rayukansu a Indiya   Rahotanni daga kudancin Indiya sun ce mamakon ruwan sama ya haddasa ambaliya da ta kashe mutum 26 a jahar Kerala. Daga cikin wadanda suka mutu akwai kananan yara biyar, kuma ana fargabar...

Labarai

Latest News
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna SuleRashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar FilatoKare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY DanjumaYadda Gobara ta yi ɓarna a KanoJihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan RurumStarlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta KuduHukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da MatarsaHukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEXGwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar FilatoAdadin Megawatt na Wutar Lantarki da Najeriya ta rage bai wa NijarMaganar Inganta Sinadarin Uranium Batu ne na Gaske - IranAn Sace Motar Ofishin Mai ba Shugaban ƙasa Shawara Kan Tsaro, Nuhu Ribadu a AbujaJigon APC ya Mutu a Hannun yan Bindiga