Labarai

MDD za ta Kafa Asusu na Musaman Don Taimakawa Afghanistan  

0
MDD za ta Kafa Asusu na Musaman Don Taimakawa Afghanistan     Majalisar Dinkin Duniya ta ce ta kafa asusu na musaman dan samar da tsabar kudi da ake bukata cikin gaggawa ga yan Afghanistan bayan da Taliban ta karbe iko a...

Yanzu Mun ga Amfanin Matakan da Gwamnatin Kaduna ke ɗauka da Zummar Daƙile Ayyukan...

0
Yanzu Mun ga Amfanin Matakan da Gwamnatin Kaduna ke ɗauka da Zummar Daƙile Ayyukan 'Yan Bindiga Masu Garkuwa da Mutane - Sarkin Birnin Gwari   Sarkin Birnin Gwari da ke Jahar Kaduna a arewacin Najeriya ya ce zuwa yanzu sun ga...

MDD za ta yi Taron Gaggawa Kan Gwaji Sabon Nau’in Makami Mai Linzami da...

0
MDD za ta yi Taron Gaggawa Kan Gwaji Sabon Nau'in Makami Mai Linzami da Koriya ta Arewa ta yi   Kwamitin Tsaro na Majalisar Dinkin Duniya zai yi wani taron gaggawa bayan da Koriya ta Arewa ta tabbatar da cewa ta...

EndSars: Gwamnatin Najeriya ta ce ba a Kashe Kowa ba a Zanga-Zangar ta Bara

0
EndSars: Gwamnatin Najeriya ta ce ba a Kashe Kowa ba a Zanga-Zangar ta Bara   Gwamnatin Najeriya ta ce babu wata tartibiyar shaida da ke nuna cewa an kashe masu zanga-zanga a dandalin Lekki ranar 20 ga watan Oktoban 2020. Ministan bayanai...

Karbar Rashawa: Yadda Mukaddashin Kwanturola na Hukumar Shiga da Fice ta Kasa ya Kame...

0
Karbar Rashawa: Yadda Mukaddashin Kwanturola na Hukumar Shiga da Fice ta Kasa ya Kame Jami'ansa   Mukaddashin Kwanturola na hukumar shige da fice ta kasa ya kame jami'ansa na aikata karbar rashawa. Ya bayyana cewa, ya dura ofishinsu, inda suka nemi ya...

Goyon Bayan Sojoji: ‘Yan Sanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-Zangar a Sudan

0
Goyon Bayan Sojoji: 'Yan Sanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-Zangar a Sudan   Yan sanda sun harba hayaki mai sa hawaye domin tarwatsa masu zanga zanga da ke goyon bayan sojoji, wadanda suka taru a rana ta uku a Khartoum. Masu boren na...

Ambaliyar Ruwa: Mutane 26 Sun Rasa Rayukansu a Indiya

0
Ambaliyar Ruwa: Mutane 26 Sun Rasa Rayukansu a Indiya   Rahotanni daga kudancin Indiya sun ce mamakon ruwan sama ya haddasa ambaliya da ta kashe mutum 26 a jahar Kerala. Daga cikin wadanda suka mutu akwai kananan yara biyar, kuma ana fargabar...

Jahohin Najeriya 12 da Gwamnatin Burtaniya ta Gargadi ‘Yan Kasar da su Guji Zuwa

0
Jahohin Najeriya 12 da Gwamnatin Burtaniya ta Gargadi 'Yan Kasar da su Guji Zuwa   Gwamnatin Burtaniya ta gargadi 'yan kasar da su guji zuwa jahohi 12 a Najeriya, inda ta ce akwai yiwuwar kungiyar Boko Haram ta yi garkuwa da...

Tsohon Sakataren Harkokin Wajen Amurka, Colin Powell ya Mutu

0
Tsohon Sakataren Harkokin Wajen Amurka, Colin Powell ya Mutu   Bakar fata na farko da ya taba rike mukamin sakataren harkokin wajan Amurka wanda kuma ya rike mukamin hafsan hafsohin kasar mafi kankantar shekaru Colin Powell ya mutu yana da shekaru...

Ma’aikatun Gwamnatin Najeriya da ke Daukar Aiki a Halin Yanzu

0
Ma'aikatun Gwamnatin Najeriya da ke Daukar Aiki a Halin Yanzu Domin karin hannaye a gudanar da ayyukansu, wasu hukumomin gwamnati na neman karin ma'aikata. Kowace hukuma ta bayyana abubuwan da ta ke bukat, da kuma lokutan da za a rufa cike...

Labarai

Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno