Labarai

Majalisar Dattawa ta yi Jimamin Kisan Gillar da ‘Yan Bindiga Suka yi wa Jama’a...

0
Majalisar Dattawa ta yi Jimamin Kisan Gillar da 'Yan Bindiga Suka yi wa Jama'a fiye da 120 a Jahar Sokoto   Majalisar dattawa ta yi shiru na minti daya a matsayin jimamin kisan gilla kan jama'ar Sokoto fiye da 120. Yan bindigar...

Dokar IPOB: An Mayar da Asabar Ranar Zuwa Makaranta a Madadin Litinin a Anambra

0
Dokar IPOB: An Mayar da Asabar Ranar Zuwa Makaranta a Madadin Litinin a Anambra   Hukumomi a jahar Anambra da ke kudu maso gabashin Najeriya sun mayar da Asabar ranar zuwa makaranta a madadin Litinin, wacce ƴan awaren IPOB suka ayyana...

Taron Zuba Jari :Shugaba Buhari ya Isa Saudiyya 

0
Taron Zuba Jari :Shugaba Buhari ya Isa Saudiyya    Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya isa birnin Riyadh na Saudiyya, inda zai halarci taron zuba jari na Future Investment Initiative Institute. Mataimaki na musamman ga Shugaban kan yada labarai Malam Garba Shehu, ya...

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 6 a Jahar Katsina 

0
'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 6 a Jahar Katsina    Yan bindiga sun kashe akalla mutum shida tare da garkuwa da wasu da dama a kauyen Unguwar Samanja na jahar katsina ranar Lahadi. Kamar yadda jaridar Premium Times ta ambato wani mazauna...

Gwamnatin Masar ta Dage Dokar Ta-baci Bayan Shekaru 4 

0
Gwamnatin Masar ta Dage Dokar Ta-baci Bayan Shekaru 4    Shugaban kasar Masar Abdel Fatah al Sisi, ya cire dokar ta-bacin da aka sanya a kasar tun a watan Afrilun 2017. A cikin wani sako da ya wallafa a shafinsa na Facebook,...

An yi Garkuwa da Firaiministan Sudan, Abdullah Hamdok

0
An yi Garkuwa da Firaiministan Sudan, Abdullah Hamdok   An yi "garkuwa" da firaiministan Sudan Abdallah Hamdok a gidansa da ke Khartoum tare da matarsa a safiyar ranar Litinin, a cewar sanarwar da Ma'aiktar Al'adu da Yada labarai ta wallafa a...

Kungiyar Kasashen Larabawa ta Nuna Damuwa Kan Abinda ke Faruwa a Sudan

0
Kungiyar Kasashen Larabawa ta Nuna Damuwa Kan Abinda ke Faruwa a Sudan   Kungiyar Kasashen Larabawa ta Arab League ta nuna damuwa kan abinda ke faruwa a Sudan. Rahotanni sun ce yanzu haka sojoji na tsare da Shugabannin farar hula da kuma...

Juyin Mulki: An Rufe Filin Jirgin Saman Khartoum Babban Birnin Sudan

0
Juyin Mulki: An Rufe Filin Jirgin Saman Khartoum Babban Birnin Sudan   An dakatar da zirga-zirgar jiragen sama a Khartoum babban birnin Sudan, sakamakon rahotannin juyin mulkin da aka yi. Rahotanni sun ce an rufe filin jirgin saman na Khartoum kuma an...

Fursunoni 800 Sun Tsere Daga Gidan Yari a Jahar Oyo

0
Fursunoni 800 Sun Tsere Daga Gidan Yari a Jahar Oyo   In kula da gidajen yari ta Najeriya ta tabbatar da tserewar fursunoni daga gidan yari a jahar Oyo da ke kudu maso yammacin kasar, bayan da wasu mutane dauke da muggan...

Gwamnatin Sokoto ta Nemi da a Buɗe Layukan Sadarwa a Jahar

0
Gwamnatin Sokoto ta Nemi da a Buɗe Layukan Sadarwa a Jahar   Gwamnan Jahar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal ya nemi gwamnatin tarayyar Najeriya ta janye matakin da ta ɗauka na rufe layukan sadarwa a jaharsa sakamakon hare-haren 'yan fashin daji a...

Labarai

Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno