Labarai

Mutane 41 Sun Mutu Sanadiyyar Rashin Tsaro a Sassan Najeriya 

0
Mutane 41 Sun Mutu Sanadiyyar Rashin Tsaro a Sassan Najeriya  Mutum 41 suka rasa rayukansu sakamakon matsalolin tsaro a sassan Najeriya a makon da ya gabata. Cikin wadanda aka kai wa hari harda wani jami'in tsaron rundunar farar-kaya na SSS guda...

Kisan Masu Zanga-Zanga: Kotu ta Tsare ɗan Minista

0
Kisan Masu Zanga-Zanga: Kotu ta Tsare ɗan Minista Wata kotu a arewacin Indiya ta garkame ɗan wani ministan gwamnati, wanda ake zargi da hannu a mutuwar manoma hudu yayin zanga -zanga makon da ya gabata a Uttar Pradesh. Ashish Mishra, wanda...

Layukan MTN Sun dawo aiki, Bayan Sa’o’i 4 da Daukewa

0
Layukan MTN Sun dawo aiki, Bayan Sa'o'i 4 da Daukewa Mutane sun tabbatar da dawowar layukansu bayan awanni hudu sun kasa amfani da su.  Yayinda suka ce sun yi asarar kudade, wasu sun ce sun wahala matuka.  Wasu kuwa sun yi addu'an...

Taliban: Ƙungiyar ta Amince ta yi Aiki da Yarjejeniyar da ta ƙulla da Amurka

0
Taliban: Ƙungiyar ta Amince ta yi Aiki da Yarjejeniyar da ta ƙulla da Amurka Ƙungiyar Taliban ta ce ta amince Amurka ta yi aiki da yarjejeniyar zaman lafiyar da suka yi a bara. Wannan na zuwa ne bayan ganawar gaba da...

‘Ƴan bindiga sun Hallaka Mutum 21 a Sokoto

0
'Ƴan bindiga sun Hallaka Mutum 21 a Sokoto Rahotanni Sokoto da ke yankin arewa maso yammacin Najeriya sun ce akalla mutum 21 aka kashe a harin da ƴan bindiga suka kai a yankin Sabon Birni. Ƴan bindiga sun buɗe wuta ne...

Kama Sojoji 7 Masu Alaƙa da ‘Yan Fashi: Rundunar ‘Yan Sandan Zamfara ta...

0
Kama Sojoji 7 Masu Alaƙa da 'Yan Fashi: Rundunar 'Yan Sandan Zamfara ta ƙaryata Rahotannin Rundunar ƴan sandan jahar Zamfara ta ƙaryata rahotannin da ke cewa ta kama wasu jami’an sojoji guda bakwai da ake zargi suna da alaƙa da...

‘Yan Sakai Sun Kashe Mutane 10 da Limamin Masallaci a Jahar Sokoto

0
'Yan Sakai Sun Kashe Mutane 10 da Limamin Masallaci a Jahar Sokoto Yan sakai, waɗanda gwamnan Sokoto, Aminu Tambuwal, ya haramta sun kashe wani limami da wasu mutum 10. Rahotanni sun bayyana cewa an kashe mutanen ne baki ɗayansu a kasuwa,...

Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Bindiga a Dazukan Sokoto da Katsina

0
Sojojin Najeriya Sun Hallaka 'Yan Bindiga a Dazukan Sokoto da Katsina   Sojojin Najeriya sun yi nasarar hallaka ɓarayin daji da dama tare da lalata maɓoyarsu a dazukan jahohin Sokoto da Katsina a yankin arewa maso yamma, kamar yadda jaridar intanet...

Ya Kamata Mutane su Saba da Tsadar Kayan Masarufi – Miguel Patricio

0
Ya Kamata Mutane su Saba da Tsadar Kayan Masarufi - Miguel Patricio   Shugaban daya daga cikin manyan kamfanonin samar da kayan abinci na duniya na Kraft Heinz, ya ce ya kamata mutane su saba da tsadar kayan masarufi. Miguel Patricio ya...

Majalisar Dokokin Amurka ta Bai wa Gwamnatin ƙasar Damar ƙara Yawan Bashin da ya...

0
Majalisar Dokokin Amurka ta Bai wa Gwamnatin ƙasar Damar ƙara Yawan Bashin da ya Kamata ta Ciwo   'Yan majalisar dokokin Amurka ta bai wa gwamnatin kasar dama ta dan lokaci domin ƙara yawan bashin da a ƙa'ida ya kamata ta...

Labarai

Latest News
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna SuleRashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar FilatoKare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY DanjumaYadda Gobara ta yi ɓarna a KanoJihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan RurumStarlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta KuduHukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da MatarsaHukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEXGwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar FilatoAdadin Megawatt na Wutar Lantarki da Najeriya ta rage bai wa NijarMaganar Inganta Sinadarin Uranium Batu ne na Gaske - IranAn Sace Motar Ofishin Mai ba Shugaban ƙasa Shawara Kan Tsaro, Nuhu Ribadu a AbujaJigon APC ya Mutu a Hannun yan Bindiga