Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Ministan Sufurin Singapore Kan Karɓar Kyaututtuka
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Ministan Sufurin Singapore Kan Karɓar Kyaututtuka
Kotu a Singapore ta yanke hukuncin ɗaurin shekara ɗaya ga tsohon ministan sufurin ƙasar Subramanian Iswaran bisa samunsa da laifin rashawa da yi wa shari'a karan-tsaye -...
Jami’an Tsaro Sun Kama yan Ta’adda a Abuja
Jami'an Tsaro Sun Kama yan Ta'adda a Abuja
FCT, Abuja - Jami'an rudunar yan sandan kasar nan ta bankado maboyar yan ta'adda a yankin Sauka, a hanyar tashar jirgin sama da ke Abuja.
Yan sandan sun yi nasarar kama wasu masu...
Gwamnatin Najeriya ta Buƙaci ƴan ƙasar Mazauna Lebanon su Fice Daga ƙasar
Gwamnatin Najeriya ta Buƙaci ƴan ƙasar Mazauna Lebanon su Fice Daga ƙasar
Hukumar kula da ƴan Najeriya mazauna ƙasashen waje (NIDCOM) ta shawarci ƴan ƙasar mazauna Lebanon su duba yiyuwar ficewa daga ƙasar, kasancewar har yanzu jiragen fasinja na jigala...
An Kashe Sojojin Isra’il 8 a Artabu da Hezbollah
An Kashe Sojojin Isra'il 8 a Artabu da Hezbollah
Isra'ila ta ce sojojinta takwas aka kashe a Lebanon yayin da dakarunta ke ci gaba da faɗa da mayaƙan Hezbollah ta ƙasa.
Tun da farko rundunar sojin Isra'ila ta ce dakarunta sun...
‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Dan Takarar Kansila a Kaduna
'Yan Bindiga Sun Kashe 'Dan Takarar Kansila a Kaduna
Jihar Kaduna - Wasu yan bindiga sun kashe dan takarar kansila a mazabar Pari, a karamar hukumar Kauru, a jihar Kaduna Raymond Timothy.
Shugaban karamar hukumar, Barnabas Chawai ne ya tabbatar da...
Kano: Likitocin Manyan Asibitoci za su Fara Yajin Aiki
Kano: Likitocin Manyan Asibitoci za su Fara Yajin Aiki
Kungiyar likitoci da ke aiki a manyan asibitocin gwamnatin jihar Kano sun yi barazanar tsundunma yajin aiki na tsawon mako biyu daga gobe Talata.
Kungiyar ta ce gazawar da gwamnatin Kano da...
Lokuta da Wurare da Masu Zanga-Zanga za su Fito a Watan Oktoba
Lokuta da Wurare da Masu Zanga-Zanga za su Fito a Watan Oktoba
FCT, Abuja - Masu zanga zangar adawa da tsadar rayuwa sun kara shirin fitowa kan titunan Najeriya domin nuna fushinsu kan gwamnati.
An samu sabani tsakanin jam'iyyun siyasa a...
Dattawan Arewa Sun yi Kira ga Shugaba Tinubu Kan Korar Ministoci 3
Dattawan Arewa Sun yi Kira ga Shugaba Tinubu Kan Korar Ministoci 3
FCT, Abuja - Wata kungiyar dattawan Arewa maso yammacin Najeriya ta yi kira ga shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Kungiyar ta ce ya kamata shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya...
Isra’ila ta Kashe Shugaban Hamas, Abu el-Amin a Lebanon
Isra'ila ta Kashe Shugaban Hamas, Abu el-Amin a Lebanon
Ƙungiyar Hamas ta Zirin Gaza ta sanar da cewa an kashe shugabanta a Lebanon, Fateh Sherif Abu el-Amin, tare da wasu 'yan'uwansa sakamakon harin Isra'ila a kudancin Lebanon.
Hamas ta ce harin...
Sojoji Sun Kai wa Ofishin Jakadancin mu Hari a Sudan – Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa
Sojoji Sun Kai wa Ofishin Jakadancin mu Hari a Sudan - Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa
Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa ta ce an kai hari kan gidan jakadanta da ke Khartoum da jiragen sojin Sudan.
A wata sanarwa da ta fitar a shafin sada...













