Gwamnatin Najeriya ta Nemi da a Yafe Mata Bashi
Gwamnatin Najeriya ta Nemi da a Yafe Mata Bashi
Mataimakin shugaban Najeriya, Kashim Shettima wanda ya wakilci shugaba Tinubu, a yayin jawabi a taron Majalisar Ɗinkin Duniya, ya nemi da a yafewa Najeriya da sauran ƙasashe masu tasowa basukan da...
Madatsun Ruwan Kano na Buƙatar Gyara – Gwamnatin Jihar
Madatsun Ruwan Kano na Buƙatar Gyara - Gwamnatin Jihar
Kwamitin da gwamnatin Kano ta kafa don duba halin da madatsun ruwan jihar ke ciki ya tabbatar da cewa wasu daga cikin madatsun ba su fuskantar barazanar ɓallewa.
Gwamnati ta ce ta...
Hatsarin Kwale-Kwale ya yi Sanadiyar Mutuwar Mutane Hudu a Borno
Hatsarin Kwale-Kwale ya yi Sanadiyar Mutuwar Mutane Hudu a Borno
Borno - Rahotanni sun bayyana cewa wani hatsarin kwale-kwale yayi sanadiyar mutuwar mutane hudu a garin Dikwa da ke jihar Borno.
Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Borno,...
Magance Talaci: Ya Kamata Matasa su Tashi su Nemi Ilimin Fasaha da Sana’o’in Zamani...
Magance Talaci: Ya Kamata Matasa su Tashi su Nemi Ilimin Fasaha da Sana'o'in Zamani - Pantami
Katsina - Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zaman, Farfesa Isa Pantami ya bayyana wasu alkaluma masu ban tsoro game da talauci a Najeriya.
Pantami,...
Ƙara Kuɗin Ruwa Akai-Akai ya Taimaka wa Darajar Naira – CBN
Ƙara Kuɗin Ruwa Akai-Akai ya Taimaka wa Darajar Naira - CBN
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya ce ƙarin kuɗin ruwa da dinga yi akai-akai ya taimaka wajen ƙarfafa gwiwar 'yan ƙasar game da tunaninsu kan takardun kuɗi na naira.
Gwamnan CBN...
NDLEA ta Kama Mai Shekara 48 da Hodar Iblis ta Fiye da N4bn
NDLEA ta Kama Mai Shekara 48 da Hodar Iblis ta Fiye da N4bn
Jami'an hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya, NDLEA sun ce sun kama wani mutum ɗauke da hodar iblis mai nauyin kilogiram 19.4 da kuɗinta...
Lokaci ya yi da Gwamnatin Najeriya za ta Daina Biyan Tallafin Man Fetur –...
Lokaci ya yi da Gwamnatin Najeriya za ta Daina Biyan Tallafin Man Fetur - Dangote
Shugaban matatar man fetur ta Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya ce lokaci ya yi da gwamnatin Najeriya za ta daina biyan kuɗin tallafin man fetur.
Dangote...
An kashe Fitaccen ƙasurgumin ɗan Bindiga da Yaransa Biyu a Zamfara
An kashe Fitaccen ƙasurgumin ɗan Bindiga da Yaransa Biyu a Zamfara
Rahotanni na nuna cewa an kashe ƙasurgumin ɗanbindiga, Kachalla Sani Black a Zamfara.
Ƴan sa-kai ne suka fafata da ɗanbindigar, suka kashe shi, suka ƙwato bindigogi ƙirar AK-47 guda biyu,...
Yanzu Lokaci ya Wuce da Zan Saye Arsenal – Dangote
Yanzu Lokaci ya Wuce da Zan Saye Arsenal - Dangote
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya ce yanzu lokaci ya wuce da zai saya ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Arsenal da ke Ingila, inda ya ce zai cigaba da...
An Samu Na’ukan Cutar Polio Guda 70 a Jihohi 14 na Arewacin ƙasar –...
An Samu Na'ukan Cutar Polio Guda 70 a Jihohi 14 na Arewacin ƙasar - Gwamnatin Najeriya
Najeriya na fuskantar ƙaruwar yaɗuwar sabuwar na'uin cutar polio ta cVPV2, kamar yadda Hukumar Kiwon Lafiya a Matakin Farko ta bayyana.
Babban daraktan hukumar, Dokta...













