Home Taska Page 13

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Ambaliyar Ruwa ta yi Sanadiyar Kashe Mutane 341 a Chadi

0
Ambaliyar Ruwa ta yi Sanadiyar Kashe Mutane 341 a Chadi Aƙalla mutum 341 ne suka mutu a faɗin ƙasar Chadi sakamakon ambaliya ruwa da ƙasar ke fama da ita tun cikin watan Yuli. Ofishin kula da ayyukan jin ƙai na Majalisar...

Akwai Yiyuwar Masu Kasuwancin Man Fetur a Najeriya su Fara Daukowa Daga Kasashen Ketare

0
Akwai Yiyuwar Masu Kasuwancin Man Fetur a Najeriya su Fara Daukowa Daga Kasashen Ketare   FCT, Abuja - Akwai alamun masu kasuwancin man fetur a kasar nan za su fara dauko man fetur daga kasashen ketare. Matakin na zuwa bayan kamfanin mai...

Harin Bam ya Kashe Mutane 21 a Sudan

0
Harin Bam ya Kashe Mutane 21 a Sudan   Wata ƙungiyar likitoci a Sudan ta ce aƙalla mutum 21 ne suka mutu, yayin da wasu fiye da 70 suka jikkata sakamakon luguden wuta a wata kasuwa mai cike da cunkoson jama'a...

Matakan da Miyetti Allah ta Dauka Wajen Rage Rikicin Manoma da Makiyaya

0
Matakan da Miyetti Allah ta Dauka Wajen Rage Rikicin Manoma da Makiyaya   Jihar Kwara - Kungiyar makiyaya ta Miyetti Allah Cattle Breeders Association (MACBAN), ta bayyana matakin da ta dauka wajen rage rikicin manoma da makiyaya. Kungiyar MACBAN ta haramtawa yara...

Mutane 7 da Ake Hasashen za su Maye Gurbin Ngelale

0
Mutane 7 da Ake Hasashen za su Maye Gurbin Ngelale   Wasu sun fara bayyana wadanda suke ganin Shugaba Tinubu zai iya yin amfani da su a mukamin mai magana da yawunsa. Wa zai canji Ajuri Ngelale? Ngelale ya ajiye mukamin kakakin shugaban...

Ƴan bindiga Sun Kai Hari Asibiti a Jihar Kaduna

0
Ƴan bindiga Sun Kai Hari Asibiti a Jihar Kaduna   Birnin-Gwari, Kaduna - Ƴan bindiga sun kai kazamin farmaki asibitin PHC da ke kauyen Kuyallo a ƙaramar hukumar Birnin-Gwari ta jihar Kaduna. Rahotanni sun bayyana cewa maharan sun yi awon gaba da...

Sojoji sun Cafke Mata Masu Haɗa Baki da ƴan Bindiga a Kaduna

0
Sojoji sun Cafke Mata Masu Haɗa Baki da ƴan Bindiga a Kaduna   Jihar Kaduna - Dakarun sojoji sun kama wasu mata guda biyu da ake zargin masu ba ƴan bindiga bayanai ne a jihar Kaduna. Sojojin sun cafke matan ne da...

Kungiyar NCL ta yi Allah Wadai da Kama Shugabanta

0
Kungiyar NCL ta yi Allah Wadai da Kama Shugabanta   FCT, Abuja - Kungiyar kwadago ta yi martani bayan jami'an DSS sun kama Joe Ajaero a yau Litinin. Kungiyar NCL ta yi Allah wadai da lamarin kuma ta bukaci a gaggauta sake...

A Janye Karin Kudin Fetur: DSS ta Mamaye Ofishin SERAP

0
A Janye Karin Kudin Fetur: DSS ta Mamaye Ofishin SERAP   Abuja - Jami’an hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) sun karbe ikon ofishin kungiyar kare hakkin al’umma da tattalin arzikin kasa (SERAP) da ke babban birnin tarayya Abuja. Mamaye ofishin SERAP...

Yajin Aiki: Gwamnatin Tarayya ta Sanya Ranar Sake Ganawa da ASUU

0
Yajin Aiki: Gwamnatin Tarayya ta Sanya Ranar Sake Ganawa da ASUU   FCT, Abuja - Kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) ta tabbatar da cewa gwamnati da kusoshin ASUU za su sake ganawa a ranar Laraba, 11 Satumba, 2024. Wannan na zuwa...
- Advertisement -
Latest News
Ana Buƙatar Sama da Dala Biliyan 50 Domin Sake Gina GazaJerin Sabbin Jihohi 31 da Majalisar Wakilan Najeriya ta Bayar da shawarar ƙirƙiraJami'ar Abuja: Farfesa Manko ta Maye Gurbin Farfesa Aisha Maikudiƴan Bindiga Sun yi Garkuwa da Birgediya Janar Maharazu TsigaMajalisar Dokokin Kano ta Amince Gwamna Abba ya Kafa Hukumar Tsaro Mallakin JiharGwamnatin Ghana ta Rage Kuɗin Aikin Hajjin 2025Newcastle ta Doke Arsenal a Gasar CaraboaTakar Dakon Man Fetur ta ƙone a AdamawaHukumar NAHCON ta ƙara Wa'adin Biyan Kuɗin Aikin Hajjin 2025Fitaccen Mai Yin Barkwanci a Kafafen Sada Zumunta, Dan Bello ya yi Rijiyar Burtsaye a KatsinaAbin da Najeriya ke Buƙata a Wannan Lokaci Shi ne Addu’a ga Shugabanni da Al’umma Baki ɗaya - Sanata GojeAn Kashe Sama da Jami'an Tsaro 326 - RahotoMajalisar Kano ta Soki Tsarin Rusau da ya yi Sanadin Mutuwar Mutane 4A Shirye Nake na Tattauna Kai Tsaye da Shugaban Rasha - ZelenskySaudiyya ta yi Watsi da Duk Wani Yunƙuri na Kwashe Falsɗinawa daga Gaza