Rundunar ‘Yan Sandan Jahar Neja Sun Kama Mai Kai wa ‘Yan Bindiga Abinci
Rundunar 'Yan Sandan Jahar Neja Sun Kama Mai Kai wa 'Yan Bindiga Abinci
Rundunar ‘yan sandan Jihar Neja ta yi ram da wani Umar Dauda, mai shekaru 20 da ake zargin yana kai wa ‘yan ta’addan jihar kayan abinci.
An samu...
Abu Mai Fashewa ya Fashe a Yakin Rigasa da ke Jahar Kaduna
Abu Mai Fashewa ya Fashe a Yakin Rigasa da ke Jahar Kaduna
Mazauna yankin rigasa sun shiga ruɗani, yayin da wani abu mai fashewa ya fashe a daren Juma'a kusa da mai P.O.S, wajen wani masallaci.
Lamarin ya ritsa da mutane...
Mata Sun Fito Zanga-Zanga Kan Adawa da Rufe Makarantun Mata a Afghanistan
Mata Sun Fito Zanga-Zanga Kan Adawa da Rufe Makarantun Mata a Afghanistan
Mata da dama sun fito zanga-zanga domin adawa da matakin gwamnatin Taliban na rufe makarantun sakandare na mata.
Matan sun fito rike da kwalaye da ke dauke da bayanin...
Jami’an China Sun Tabbatar da Cewa Babu Wanda ya Tsira da Ransa a Jirgin...
Jami'an China Sun Tabbatar da Cewa Babu Wanda ya Tsira da Ransa a Jirgin da ya yi hatsari
Jami'an China sun tabbatar da cewa babu wanda ya tsira da ransa sakamakon hatsarin jirgin saman fasinja a lardin Guangxi a ranar...
Jami’an Ukraine 300 ne Suka Rasa Rayukansu a Harin da Rasha ta Kai Birnin...
Jami'an Ukraine 300 ne Suka Rasa Rayukansu a Harin da Rasha ta Kai Birnin Mariupol
Mun sami karin bayanai kan harin sama da dakarun Rasha suka kai a birnin Mariupol na kudancin Ukraine.
Kawo yanzu, ba a san yawan wadanda suka...
kudaden Paris Club: Kotu ta yi Watsi da Karar da Manyan Lauyoyin Gwamnatin Jahohi...
kudaden Paris Club: Kotu ta yi Watsi da Karar da Manyan Lauyoyin Gwamnatin Jahohi 36 Suka Shigar Kan Gwamnatin Tarayya
Abuja- Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi watsi da karar da manyan lauyoyin gwamnatin jihohi 36 suka shigar...
An Tsinci Gawar Jarumar Fim a Dakin Otel a Jahar Benue
An Tsinci Gawar Jarumar Fim a Dakin Otel a Jahar Benue
Rundunar yan sanda na Jihar Benue ta tabbatar da cewa an tsinci gawar wata Takor Veronica a dakin otel a unguwar Nyinma.
Yan sanda sun ce an tarar da gawarta...
Sojan Najeriya ya harbe Fararen Hula 3 Tare da Raunata Mutane 13
Sojan Najeriya ya harbe Fararen Hula 3 Tare da Raunata Mutane 13
Wani sojan Najeriya da ake zargin yana tu'ammali da miyagun kwoyoyi ya harbe akalla fararen hula uku har lahira kuma ya raunata wasu mutum 13 yayin wani harbin...
Hukumomi Sun ƙwace Helikwaftoci da Otel Mallakin Tsohon Ministan Harkokin Waje na Zambia
Hukumomi Sun ƙwace Helikwaftoci da Otel Mallakin Tsohon Ministan Harkokin Waje na Zambia
Hukumomi sun kama tsohon ministan harokoin waje na Zambia Joseph Malanji kan tuhumar da suke ma sa ta halarta kudin haram.
Gwamnatin kasar ta ce Mista malanji ya...
Shugabannin Kasashen da ke Mambobin NATO Sun Isa Birnin Brussels Domin Taron ƙoli Kan...
Shugabannin Kasashen da ke Mambobin NATO Sun Isa Birnin Brussels Domin Taron ƙoli Kan ƙasar Ukraine
Shugabannin kasashen da ke mambobin kungiyar tsaro ta Nato sun isa birnin Brussels domin duba matakan da suka dace su dauka domin mayar wa...













