‘Yan Kunar Bakin Wake Sun Kashe ‘Yar Majalisar Kasar Somaliya
'Yan Kunar Bakin Wake Sun Kashe 'Yar Majalisar Kasar Somaliya
Akalla mutum 15, ciki har da wata 'yar majalisar kasar Somaliya sun halaka, bayan da wasu 'yan kunar bakin wake suka kai hare-hare biyu a garin Beledweyn na tsakiyar kasar.
Firaminista...
Kyautar da Fasinja ya Bawa Direban NAPEP Bayan Dawo Masa da Wayoyinsa Guda 10
Kyautar da Fasinja ya Bawa Direban NAPEP Bayan Dawo Masa da Wayoyinsa Guda 10
Gaskiyar wani direban keke napep ya ya narkar da zukatan jama'a a shafukan sada zumunta tare da sanya jama'a cikin mamaki.
Direban dan Najeriya ya gano cewa...
Ministan Sadarwa ya Halarci Taron ƙungiyar ɗalibai Kan Harkokin Tsaro
Ministan Sadarwa ya Halarci Taron ƙungiyar ɗalibai Kan Harkokin Tsaro
Mai girma ministan sadarwa da tattalin arziƙin zamani, Farfesa Isah Ali Ibrahim Pantami, (FNCS, FBCS, FIIM) ya halarci babban taron shekarar 2022 na ƙungiyar ɗalibai ta ƙasa, "National Association of...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 5 da Sace 16 Tsakanin 14 da 19 ga...
'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 5 da Sace 16 Tsakanin 14 da 19 ga Watan Maris a Jahar Kaduna - Nagwari
An rahoto cewa yan bindiga sun kashe mutane biyar sannan suka yi garkuwa da wasu da dama.
Shugaban wata kungiya...
Rikicin Rasha da Ukraine: Australia ta Haramta Shigar da Duwatsu Masu Daraja Rasha
Rikicin Rasha da Ukraine: Australia ta Haramta Shigar da Duwatsu Masu Daraja Rasha
Australia ta haramta fitar da duwatsun alumina da bauxite masu daraja zuwa Rasha saboda mamayar da ta yi wa Ukraine.
Australia ce ƙasar da ke samar wa Rasha...
Rikicin Kasashen Biyu: Rasha ta Tabbatar da Kashe Jami’in Sojanta a Ukraine
Rikicin Kasashen Biyu: Rasha ta Tabbatar da Kashe Jami'in Sojanta a Ukraine
Hukumomi a Rasha sun tabbatar da mutuwar mataimakin kwamandan a rundunar sojan ƙasar ta Black Sea Fleet, Kyaftin Andrei Paly, a filin yaƙi na garin Mariupol.
Har yanzu ana...
Gwamnatin Tarayya ta Ƙaddamar da Tsarin Samun Sana’ar Kasuwanci (NEXIT CBN) na Sama da...
Gwamnatin Tarayya ta Ƙaddamar da Tsarin Samun Sana'ar Kasuwanci (NEXIT CBN) na Sama da Mutane 460,000 Wanda Suka ci Gajiyar Shirin N-Power Kashi na A da B
Ministar Harkokin Jin kai Agajin gaggawa da inganta rayuwar Al'umma, Sadiya Umar Farouq,...
Hukumar Kwastam ta Kama Motar Dangote Makare da Shinkafar Waje 250
Hukumar Kwastam ta Kama Motar Dangote Makare da Shinkafar Waje 250
Hukumar kwastam a Najeriya ta yi nasarar cafke wata motar Dangote makare da shinkafar waje.
Hukumar ta bayyana kame motar dauke da buhuna 250 na haramtacciyar shinkafar ta kasar waje.
Hakazalika...
Shugaban Kasar Syria ya Zargi Kasashen Yamma da Tayar da Yakin Ukraine
Shugaban Kasar Syria ya Zargi Kasashen Yamma da Tayar da Yakin Ukraine
Shugaban Syria Bashar al-Asad ya zargi kasashen yamma da tayar da yakin Ukraine.
"Kasashen yamma na fakewa da taimakawa al'ummar duniya, amma a lokaci guda kuma suna aikata laifukan...
Rundunar Sojin Najeriya ta Tarwatsa Sansanin Boko Haram da Kuɓutar da Mutane 30 a...
Rundunar Sojin Najeriya ta Tarwatsa Sansanin Boko Haram da Kuɓutar da Mutane 30 a Jahar Borno
Rundunar Sojin Najeriya ta bayyana cewa dakarunta na Operation Desert Sanity sun samu nasarar tarwatsa sansanonin ‘yan ƙungiyar ISWAP da Boko Haram a ƙauyukan...













