EU za ta Fara Aika Makamai Zuwa Ukraine
EU za ta Fara Aika Makamai Zuwa Ukraine
Ƙungiyar Tarayyar Turai ta European Union (EU) ta sanar da cewa za ta fara aika makamai zuwa Ukraine.
Wannan ne karon farko da EU za ta yi hakan a tarihinta.
Da take magana yayin...
ƙungiyar Tarayyar Turai ta Hana Jiragen Rasha bi ta Sararin Samaniyar ƙasashen ƙungiyar.
ƙungiyar Tarayyar Turai ta Hana Jiragen Rasha bi ta Sararin Samaniyar ƙasashen ƙungiyar.
Jiragen Rasha na fuskantar rashin hanya kwatakwata a nahiyar Turai ƙungiyar Tarayyar Turai ta sanar da matakin hana wa jiragen bi ta sararin samaniyar ƙasashen ƙungiyar.
Tun farko...
Dakarun Ukraine Sun Daƙile Harin Sojojin Rasha a Birnin Kharkiv
Dakarun Ukraine Sun Daƙile Harin Sojojin Rasha a Birnin Kharkiv
Dakarun Ukraine sun ce sun daƙile harin sojojin Rasha a garin Kharkiv na biyu mafi girma a ƙasar bayan ƙazamar fafatawa.
Gwamnan yankin, Oleh Synehubov, ya ce yanzu an fatattaki dakarun...
‘Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Sarkin Pushit da ke Jahar Filato
'Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Sarkin Pushit da ke Jahar Filato
Mutanen kauyen Pushit sun ga ta kansu yayin da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da Mai garinsu.
A ranar Alhamsis aka ji ‘yan bindiga sun shigo Pushit, sun yi...
Dakarun Rasha Sun Shiga Birnin Kasar Ukraine
Dakarun Rasha Sun Shiga Birnin Kasar Ukraine
Bidiyoyin da aka wallafa a shafukan sada zumunta sun nuna yadda tankokin yaƙin Rasha ke tafiya a cikin Obolon, wanda yanki ne da ke arewa da ƙwaryar birnin Kyiv.
A sa'o'in da suka wuce,...
Rikicin Rasha da Ukraine: ‘Yan Najeriya Sun Roki Shugaba Buhari ya Gargadi Minista Lai...
Rikicin Rasha da Ukraine: 'Yan Najeriya Sun Roki Shugaba Buhari ya Gargadi Minista Lai Mohammed ya Kame Bakinsa Game da Lamarin
Ma'abota amfani da dandalin sada zumunta a Najeriya sun roki gwamnatin tarayya ta rufa wa kasar asiri ta yi...
Gwamnatin Tarayya na Shirin Kwaso Daliban ‘Yan Najeriya Dake Zaune a Kasar Ukraine
Gwamnatin Tarayya na Shirin Kwaso Daliban 'Yan Najeriya Dake Zaune a Kasar Ukraine
Daliban Najeriya mazauna kasar Ukraniya sun kai kuka ga shugaba Buhari ya kwashesu cikin gaggawa.
Daliban sun aika wasikar kar ka kwana ga Buhari saboda an fara kai...
Cunkoso: Mutanen da Suka Rayu Shekara 20 a Legas Sun Cancanci Shiga Aljanna Kyauta...
Cunkoso: Mutanen da Suka Rayu Shekara 20 a Legas Sun Cancanci Shiga Aljanna Kyauta - Gwamna El-Rufa'i
Gwamna Nasiru El-Rufa'i na jihar Kaduna ya ce wahalar da mutanen Legas ke sha wajen cunkoson ababen hawa na ba shi mamaki.
Gwamnan yace...
Rikicin Ukraine da Rasha: ‘Yan Wasan Brazil Sun Roki Gwamnatin Kasarsu da ta Taimaka...
Rikicin Ukraine da Rasha: 'Yan Wasan Brazil Sun Roki Gwamnatin Kasarsu da ta Taimaka ta Kwashe su Daga Ukraine
Yan wasan Brazil da ke wasa a kungiyoyin Shakhtar Donetsk da Dynamo Kyiv sun roki gwamnatin kasarsu da ta taimaka ta...
Jerin Takunkumai 10 da Birtaniya ta Saka wa Rasha
Jerin Takunkumai 10 da Birtaniya ta Saka wa Rasha
Waɗannan su ne jerin takunkuman da Firaministan Birtaniya Boris Johnson ya sanar da saka su a kan Rasha:
1.Za a riƙe dukkan ƙadarorin bankunan Rasha kuma za a cire ta daga tsarin...