Gwamnatin Najeriya ta Musanta ƙara Harajin Kayayyaki
Gwamnatin Najeriya ta Musanta ƙara Harajin Kayayyaki
Gwamnatin Najeriya ta musanta raɗe-raɗin cewa ta ƙara yawan harijin kayayyaki zuwa kashi 10%, daga kashi 7.5%.
Ministan kuɗi na Najeriya, Wale Edun a cikin wata sanarwa ya ce har yanzu dokokin ƙasar sun...
Sojoji na yin Murabus: Rundunar Sojin Najeriya ta Musanta Rahotannin
Sojoji na yin Murabus: Rundunar Sojin Najeriya ta Musanta Rahotannin
Rundunar Sojin Najeriya ta musanta rahotannin kafafen yaɗa labarai na baya-bayan nan da ke nuna cewa jami'anta sun yi murabus daga aikinsu ne saboda cin hanci da rashawa, da rashin...
DSS Sun Kama Shugaban ƙungiyar ƙwadago Ajaero
DSS Sun Kama Shugaban ƙungiyar ƙwadago Ajaero
Jami’an hukumar tsaron farin kaya ta DSS sun kama shugaban ƙungiyar ƙwadago ta Najeriya NLC, Joe Ajaero.
Kungiyar ta NLC ta bayyana a shafin sada zumuntarta na X cewa an kama shugaban nasu ne...
Kare Fararen Hula: Sudan ta yi Fatali da ƙudirin MDD
Kare Fararen Hula: Sudan ta yi Fatali da ƙudirin MDD
Sudan ta yi watsi da ƙudurin Majalisar Dinkin Duniya na girke jami'an tsaron ƙasashen duniya a ƙasar domin kare fararen hula.
Wata tawagar ƙwararru ta Majalisar Dinkin Duniya ta bayar da...
Ƴan Najeriya na ji a Jika – Jigon APC ga Tinubu
Ƴan Najeriya na ji a Jika - Jigon APC ga Tinubu
Jihar Osun - Wani jigo a jam'iyyar APC a jihar Osun, Olatunbosun Oyintiloye, ya ba Shugaba Bola Tinubu shawara.
Olatunbosun Oyintiloye ya buƙaci Shugaba Tinubu da ya gaggauta cire ƴan...
SERAP ta Soki Karin Kudin Fetur
SERAP ta Soki Karin Kudin Fetur
Abuja - Kungiyar kare hakkin jama’a da tattalin arzikin kasa (SERAP) ta bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya umurci kamfanin NNPCL ya gaggauta janye karin kudin fetur.
A wata wasika mai kwanan wata 7 ga...
Mutane 30 Sun Mutu Sakamakon Fashewar Tankar Mai a Neja
Mutane 30 Sun Mutu Sakamakon Fashewar Tankar Mai a Neja
Neja - Sama da mutane 30 ne aka tabbatar da mutuwarsu sakamakon fashewar tankar mai a karamar hukumar Agaie ta jihar Neja.
An bayyana cewa tankar man ta yi karo ne...
Shugaba Tinubu na Shirya Yiwa Majalisar Ministoci Garambawul
Shugaba Tinubu na Shirya Yiwa Majalisar Ministoci Garambawul
FCT, Abuja - Akwai yiwuwar shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yiwa majalisar ministocinsa garambawul.
Idan ba wani sauyi aka samu ba, Shugaba Tinubu zai yi garambawul ɗin ne a cikin sati mai...
Dalilin da Yasa na Ajiye Aikina a Matsayin Mai Magana da Yawun Tinubu –...
Dalilin da Yasa na Ajiye Aikina a Matsayin Mai Magana da Yawun Tinubu - Ngelale
Mai bai wa shugaban Najeriya shawara na musamman kan harkokin yaɗa labarai, Ajuri Ngelale ya sanar da ajiye aikinsa 'na wucin gadi'
Cikin wata sanarwa da...
Matatar Dangote da Sauran Matatun Cikin Gida na da Damar Sayar da Man ga...
Matatar Dangote da Sauran Matatun Cikin Gida na da Damar Sayar da Man ga Duk Wanda ke Buƙata - NNPCL
Babban kamfanin mai na Najeriya, NNPCL ya musanta zargin da ya ce ƙungiyar kare haƙƙin Musulmi ta Najeriya, MURIC ta...