Dakarun Rasha Sun Shiga Birnin Kasar Ukraine
Dakarun Rasha Sun Shiga Birnin Kasar Ukraine
Bidiyoyin da aka wallafa a shafukan sada zumunta sun nuna yadda tankokin yaƙin Rasha ke tafiya a cikin Obolon, wanda yanki ne da ke arewa da ƙwaryar birnin Kyiv.
A sa'o'in da suka wuce,...
Rikicin Rasha da Ukraine: ‘Yan Najeriya Sun Roki Shugaba Buhari ya Gargadi Minista Lai...
Rikicin Rasha da Ukraine: 'Yan Najeriya Sun Roki Shugaba Buhari ya Gargadi Minista Lai Mohammed ya Kame Bakinsa Game da Lamarin
Ma'abota amfani da dandalin sada zumunta a Najeriya sun roki gwamnatin tarayya ta rufa wa kasar asiri ta yi...
Gwamnatin Tarayya na Shirin Kwaso Daliban ‘Yan Najeriya Dake Zaune a Kasar Ukraine
Gwamnatin Tarayya na Shirin Kwaso Daliban 'Yan Najeriya Dake Zaune a Kasar Ukraine
Daliban Najeriya mazauna kasar Ukraniya sun kai kuka ga shugaba Buhari ya kwashesu cikin gaggawa.
Daliban sun aika wasikar kar ka kwana ga Buhari saboda an fara kai...
Cunkoso: Mutanen da Suka Rayu Shekara 20 a Legas Sun Cancanci Shiga Aljanna Kyauta...
Cunkoso: Mutanen da Suka Rayu Shekara 20 a Legas Sun Cancanci Shiga Aljanna Kyauta - Gwamna El-Rufa'i
Gwamna Nasiru El-Rufa'i na jihar Kaduna ya ce wahalar da mutanen Legas ke sha wajen cunkoson ababen hawa na ba shi mamaki.
Gwamnan yace...
Rikicin Ukraine da Rasha: ‘Yan Wasan Brazil Sun Roki Gwamnatin Kasarsu da ta Taimaka...
Rikicin Ukraine da Rasha: 'Yan Wasan Brazil Sun Roki Gwamnatin Kasarsu da ta Taimaka ta Kwashe su Daga Ukraine
Yan wasan Brazil da ke wasa a kungiyoyin Shakhtar Donetsk da Dynamo Kyiv sun roki gwamnatin kasarsu da ta taimaka ta...
Jerin Takunkumai 10 da Birtaniya ta Saka wa Rasha
Jerin Takunkumai 10 da Birtaniya ta Saka wa Rasha
Waɗannan su ne jerin takunkuman da Firaministan Birtaniya Boris Johnson ya sanar da saka su a kan Rasha:
1.Za a riƙe dukkan ƙadarorin bankunan Rasha kuma za a cire ta daga tsarin...
Tsohuwar Minista Mrs Sarah Ochekpe ta Magantu Kan Hukuncin da Kotu ta Yanke mata
Tsohuwar Minista Mrs Sarah Ochekpe ta Magantu Kan Hukuncin da Kotu ta Yanke mata
Mrs Sarah Ochekpe, Tsohuwar Ministan Albarkatun Ruwa ta kotu ta yanke wa hukuncin daurin shekaru 3 kan zargin karbar N450m ta ce bata gamsu da hukuncin...
Hukumar NDLEA ta ƙona Hekta 250 na Gonar Tabar Wiwi Tare da Kama Mutane...
Hukumar NDLEA ta ƙona Hekta 250 na Gonar Tabar Wiwi Tare da Kama Mutane 13 a Jahar Ondo
Hukumar yaƙi da miyagun ƙwayoyi a Najeriya ta NDLEA ta ce ta ƙona hekta 255 na gonar tabar wiwi tare da kama...
Minista Sadiya Umar Farouq ta Jajantawa Waɗanda Gobarar Sansanin ‘Yan Gudun Hijira ta Shafa...
Minista Sadiya Umar Farouq ta Jajantawa Waɗanda Gobarar Sansanin 'Yan Gudun Hijira ta Shafa a Borno
Ministan Ma’aikatar kula da Al'amuran jin kai da sarrafa annoba da ci gaban al’umma, Ta jajantawa waɗanda gobarar ta shafa.
Maigirma Ministar ma’aikatar Al'amuran jin...
NITDA ta Fara ba da Horon Noman Zamani ga Manoma 100 a Jihar Ogun
NITDA ta Fara ba da Horon Noman Zamani ga Manoma 100 a Jihar Ogun
A bisa kan layin tsarin tattalin arziƙin zamani kan tsare-tsaren zamar da Nageriya cikakkiyar ƙasa mai amfani da fasahar zamani, a hukumar bunƙasa fasahar sadarwar zamani...












