Home Taska Page 141

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Hukumar Kwastam ta Kama Motar Dangote Makare da Shinkafar Waje 250

0
Hukumar Kwastam ta Kama Motar Dangote Makare da Shinkafar Waje 250 Hukumar kwastam a Najeriya ta yi nasarar cafke wata motar Dangote makare da shinkafar waje. Hukumar ta bayyana kame motar dauke da buhuna 250 na haramtacciyar shinkafar ta kasar waje. Hakazalika...

Shugaban Kasar Syria ya Zargi Kasashen Yamma da Tayar da Yakin Ukraine

0
Shugaban Kasar Syria ya Zargi Kasashen Yamma da Tayar da Yakin Ukraine Shugaban Syria Bashar al-Asad ya zargi kasashen yamma da tayar da yakin Ukraine. "Kasashen yamma na fakewa da taimakawa al'ummar duniya, amma a lokaci guda kuma suna aikata laifukan...

Rundunar Sojin Najeriya ta Tarwatsa Sansanin Boko Haram da Kuɓutar da Mutane 30 a...

0
Rundunar Sojin Najeriya ta Tarwatsa Sansanin Boko Haram da Kuɓutar da Mutane 30 a Jahar Borno Rundunar Sojin Najeriya ta bayyana cewa dakarunta na Operation Desert Sanity sun samu nasarar tarwatsa sansanonin ‘yan ƙungiyar ISWAP da Boko Haram a ƙauyukan...

‘Yan Sandan Najeriya Sun Kama Kasurgumin Mai Garkuwa da Mutane a Hanyar Abuja-Kaduna

0
'Yan Sandan Najeriya Sun Kama Kasurgumin Mai Garkuwa da Mutane a Hanyar Abuja-Kaduna Yan sanda a Najeriya sun ce sun kama wani da ake zargin kasurgumin mai garkuwa da mutane ne tare da wasu mutum 29 na daban, 'Yan sandan sun...

Yadda Mutane 18 Suka Tsallake Rijiya da Baya a Jahar Kwara

0
Yadda Mutane 18 Suka Tsallake Rijiya da Baya a Jahar Kwara Allah ya kawo wani lamarin wuta da sauki yayin da wata Motar Bus dake tsakar tafiya a kan titi makare da mutane ta kama da wuta. Mutum 18 dake cikin...

Bayan Karbar Kudin Fansa N1m: ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutumin da Suka Sace a...

0
Bayan Karbar Kudin Fansa N1m: 'Yan Bindiga Sun Kashe Mutumin da Suka Sace a Jahar Kaduna   'Yan bindiga sun halaka wani bawan Allah da suka sace bayan sun karbe kudin fansa. Labarin mutuwar ya zo ne a daren Talata bayan yan...

Shugaban Kasar Amurka ya Saka Hannu Kan Odar Zartarwa ta Kasuwancin Crypto

0
Shugaban Kasar Amurka ya Saka Hannu Kan Odar Zartarwa ta Kasuwancin Crypto   Wata sabuwa odar zartarwa wacce Shugaba Joe Biden ya sanya wa hannu ta ba da cikakken hasken sauyin rayuwa ga 'yan crypto a Amurka. Odar ta zartarwa ta yi...

Jerin Sunayen Kayayyakin da Gwamnatin Rasha ta Hana a Shigar da su ƙasarta

0
Jerin Sunayen Kayayyakin da Gwamnatin Rasha ta Hana a Shigar da su ƙasarta   Gwamnatin Rasha ta sanar da jerin kayayyaki fiye da 200 da ta hana shiga da su ƙasar daga ƙasashen waje. Kayayyakin sun ƙunshi na sadarwa da harkokin lafiya,...

Hukumar Kwastam ta Kama Buhunhunan Naman Jaki da Darajar Kuɗin Naman ta kai Naira...

0
Hukumar Kwastam ta Kama Buhunhunan Naman Jaki da Darajar Kuɗin Naman ta kai Naira 42m a Jahar Kebbi   Hukumar hana fasa ƙwauri a Najeriya ta kwastam ta ce ta kama buhunhunan naman jaki 1,390 da ake shirin yin safararsu a...

Harin da Rasha ta Kai wa Ukraine Yana Gudana Yadda Aka Tsara Shi Tun...

0
Harin da Rasha ta Kai wa Ukraine Yana Gudana Yadda Aka Tsara Shi Tun Farko - Minista Sergei Lavrov Bayan tatatunawar da ministocin harkokin wajen Rasha da Ukraine suka yi kai tsaye a Turkiyya, minista Sergei Lavrov na Rasha ya...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta