Home Taska Page 158

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Za a Binciko ‘Yan Sandan da Aka Gani a Bidiyo Suna yi wa Matashi...

0
Za a Binciko 'Yan Sandan da Aka Gani a Bidiyo Suna yi wa Matashi ƙwace - IGP Usman Baba   Sufeto Janar na 'Yan Sandan Najeriya IGP Usman Alkali Baba ya bayar da uamrnin ƙaddamar da bincike kan 'yan sandan da...

Coci ta ba ni Dala 300 Bayan na yi wa Mata 3 Fyaɗe da...

0
Coci ta ba ni Dala 300 Bayan na yi wa Mata 3 Fyaɗe da Kashe su - Matashi   Wani mutum da ya amsa yi wa mata uku fyaɗe kafin ya kashe su ya zargi wata coci a Kiambu da ke...

‘Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Amurkawa 15 a Haiti

0
'Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Amurkawa 15 a Haiti   Wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da wani rukunin ma'aikatan addinin Kirista na sa-kai kuma Amurkawa a ƙasar Haiti, waɗanda suka haɗa da iyalansu ciki har da yara. Mutum 15 aka...

Rikicin Dakarun Kwastam da ‘Yan sumoga: An kashe mutane 2

0
Rikicin Dakarun Kwastam da 'Yan sumoga: An kashe mutane 2   Jami'an hukumar kwastam a Najeriya sun yi arangama da wasu da ake zargin 'yan sumoga ne a yankin Abeokuta babban birnin Jahar Ogun. Lamarin ya yi sanadiyyar kashe mutum biyu, yayin...

Corona: Cutar ta Kashe ƙarin Mutane 35 a Najeriya

0
Corona: Cutar ta Kashe ƙarin Mutane 35 a Najeriya   Hukumar NCDC mai yaƙi da cutuka masu yaɗuwa a Najeriya ta ce cutar korona ta kashe ƙarin mutum 35 cikin kwana ɗaya. Cikin rahoton da ta wallafa, hukumar ta ce wasu ƙarin...

Gungun Mutane Sun Kashe Mai Kisan Mutane a Kenya

0
Gungun Mutane Sun Kashe Mai Kisan Mutane a Kenya Wani gungun mutane a Yammacin Kenya ya kashe wani mutum mai kisan mutane da ya amsa laifinsa, wanda ya tsere daga hannun ƴan sanda kwana biyu da suka gabata, a cewar...

Gwamnatin Najeriya ta Bawa Ma’aikata Hutu Ranar Maulidi

0
Gwamnatin Najeriya ta Bawa Ma'aikata Hutu Ranar Maulidi Gwamnatin Najeriya ta ayyana ranar Talata 19 ga watan Oktoba a matsayin ranar hutu ga ma'aikata domin tunawa da ranar haihuwar Annabi Muhammadu SAW wato Maulidi. Ministan Harkokin Cikin Gida Rauf Aregbesola ne...

China: Kamfanin Apple ya Goge Manhajar Al-Ƙur’ani Daga App Store 

0
China: Kamfanin Apple ya Goge Manhajar Al-Ƙur'ani Daga App Store  Kamfanin Apple ya goge manhajar Al-Ƙur'ani mai tsarki ta Quran Majeed daga shagon manhajojinsa na App Store a China bayan gwamnatin ƙasar ta nemi ya yi hakan. Ana ci gaba da...

Dakarun Afrika ta Kudu Sun Kubutar da Ministocin da Aka yi Garkuwa da su

0
Dakarun Afrika ta Kudu Sun Kubutar da Ministocin da Aka yi Garkuwa da su Dakaru na musaman a Afrika ta Kudu sun kubutar da wasu ministocin gwamnati biyu da wani mataimakin minista da tsoffafin mayakan da suka yi gwagwamayar kawar...

Mahara Sun Kashe Mutane 12 a Zamfara

0
Mahara Sun Kashe Mutane 12 a Zamfara Wasu 'yan bindiga sun kashe mutane fiye da 10 a Ƙaramar Hukumar Kauran Namoda ta Jahar Zamfara ranar Alhamis da dare. Wani ɗan asalin yankin ya shaida wa BBC Hausa cewa maharan sun afka...
- Advertisement -
Latest News
Hare-Haren Isra'ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a LebanonBahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-HareQatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da IranFaɗa ya kaure Tsakanin Sojojin Sudan da RSF a kan Iyakar HabashaAn Sauke Shugaban ƙaramar Hukumar Kumbotso Dake Jihar KanoTuhume-Tuhumen da ake yi wa El-RufaiAmurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin - PakistanGobara: Gwamnatin Sokoto ta Gargaɗi Mata kan Amfani da GasKotun ƙolin Brazil ta Mayar da ɗaurin da ake yi wa Tsohon Shugaban ƙasarBabu Hujja da ke Tabbatar da Cewa Iran na da Makami mai Linzami mai Dogon Zango da zai iya kai wa Turai - BirtaniyaMe Kwankwaso da Obi ke Shirin ƙullawa?Carabao: Me ya Janyo wa Arsenal Rashin Nasara?Trump ya ce ya ɗage kai wa Tashoshin Samar da Lantarkin Iran Hari da Kwana BiyarBabu Shaidar Cewa Iran na Harin Birtaniya - Keir StarmerHezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ila