Home Taska Page 159

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Yan Tawaye: Zanga-Zangar na Daukar Sabon Salo a Sudan

0
'Yan Tawaye: Zanga-Zangar na Daukar Sabon Salo a Sudan   An tsaurara tsaro a babban birnin Sudan wato Khartoum, inda bangarorin masu goyon bayan sojoji da kuma masu adawa da su ke gudanar da zanga-zanga. Daruruwan magoya bayan gwamntin riko sun cika...

Gidan Namun Dajin da Yafi  Kyau a Afrika

0
Gidan Namun Dajin da Yafi  Kyau a Afrika   Hukumar kula da tafiye-tafiye ta duniya ta bayyana gidan namun dajin Serengeti da ke Tanzania a matsayin wanda ya fi kowanne kyau a Afrika a 2021. A 2019 da 2020 da 2021 shi...

Fidet Okhiria ya Musanta Rahotannin Cewa ‘Yan Fashi ko ‘Yan Ta’adda ne Suka Kai...

0
Fidet Okhiria ya Musanta Rahotannin Cewa 'Yan Fashi ko 'Yan Ta'adda ne Suka Kai wa Jirgin Abuja-Kaduna Hari   Shugaban Hukumar Zirga-Zirgar Jiragen Ƙasa a Najeriya ta Nigeria Railway Corporation (NRC), Fidet Okhiria ya musanta rahotannin cewa 'yan fashi ko 'yan...

Yanzu Mun ga Amfanin Matakan da Gwamnatin Kaduna ke ɗauka da Zummar Daƙile Ayyukan...

0
Yanzu Mun ga Amfanin Matakan da Gwamnatin Kaduna ke ɗauka da Zummar Daƙile Ayyukan 'Yan Bindiga Masu Garkuwa da Mutane - Sarkin Birnin Gwari   Sarkin Birnin Gwari da ke Jahar Kaduna a arewacin Najeriya ya ce zuwa yanzu sun ga...

Tattakin Maulidi: Mace ta Rasu a Abuja

0
Tattakin Maulidi: Mace ta Rasu a Abuja   Wata ƴar ƙungiyar agaji ta Matasa Musulmai ƴan Najeriya (YMCN) da aka fi sani da Munazzamatul Fityanul Islam ta rasa ranta yayin tattakin murnar ranar Mauludi a Abuja, babban birnin Najeriya. Jaridar Daily Trust ta...

MDD za ta yi Taron Gaggawa Kan Gwaji Sabon Nau’in Makami Mai Linzami da...

0
MDD za ta yi Taron Gaggawa Kan Gwaji Sabon Nau'in Makami Mai Linzami da Koriya ta Arewa ta yi   Kwamitin Tsaro na Majalisar Dinkin Duniya zai yi wani taron gaggawa bayan da Koriya ta Arewa ta tabbatar da cewa ta...

Ƴan sandan Ghana sun Cafke Mawaƙin da ya Yaɗa ƙaryar Cewa an Kashe Shi

0
Ƴan sandan Ghana sun Cafke Mawaƙin da ya Yaɗa ƙaryar Cewa an Kashe Shi   Rundunar ƴan sandan Ghana ta sanar da cafke shahararren mawakin nan na ƙasar Shatta Wale mai janyo ce-ce ku-ce da wasu mutum biyu, bayan ya yaɗa...

Mutane 46 sun Rasa Rayukansu sanadiyyar Ambaliyar Ruwa a Indiya

0
Mutane 46 sun Rasa Rayukansu sanadiyyar Ambaliyar Ruwa a Indiya   Kimanin mutane arba'in da shida ne aka tabbatar da mutuwarsu, sakamakon ambaliyar da aka shafe kwanaki biyu ana yi a jahar Uttarakhand da ke arewacin Indiya. Ruwan sama kamar da bakin...

EndSars: Gwamnatin Najeriya ta ce ba a Kashe Kowa ba a Zanga-Zangar ta Bara

0
EndSars: Gwamnatin Najeriya ta ce ba a Kashe Kowa ba a Zanga-Zangar ta Bara   Gwamnatin Najeriya ta ce babu wata tartibiyar shaida da ke nuna cewa an kashe masu zanga-zanga a dandalin Lekki ranar 20 ga watan Oktoban 2020. Ministan bayanai...

Mauludi: Kiristoci Sun Halarci Taron a Kaduna

0
Mauludi: Kiristoci Sun Halarci Taron a Kaduna Kiristoci, ciki har da limamai sun taya Musulmi murnar zagayowar ranar haihuwar Annabi Muhammadu tsira da aminci su tabbata a gare shi, a Kaduna ranar Talata. Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa mabiya addinan...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta