Yan Tawaye: Zanga-Zangar na Daukar Sabon Salo a Sudan
'Yan Tawaye: Zanga-Zangar na Daukar Sabon Salo a Sudan
An tsaurara tsaro a babban birnin Sudan wato Khartoum, inda bangarorin masu goyon bayan sojoji da kuma masu adawa da su ke gudanar da zanga-zanga.
Daruruwan magoya bayan gwamntin riko sun cika...
Gidan Namun Dajin da Yafi Kyau a Afrika
Gidan Namun Dajin da Yafi Kyau a Afrika
Hukumar kula da tafiye-tafiye ta duniya ta bayyana gidan namun dajin Serengeti da ke Tanzania a matsayin wanda ya fi kowanne kyau a Afrika a 2021.
A 2019 da 2020 da 2021 shi...
Fidet Okhiria ya Musanta Rahotannin Cewa ‘Yan Fashi ko ‘Yan Ta’adda ne Suka Kai...
Fidet Okhiria ya Musanta Rahotannin Cewa 'Yan Fashi ko 'Yan Ta'adda ne Suka Kai wa Jirgin Abuja-Kaduna Hari
Shugaban Hukumar Zirga-Zirgar Jiragen Ƙasa a Najeriya ta Nigeria Railway Corporation (NRC), Fidet Okhiria ya musanta rahotannin cewa 'yan fashi ko 'yan...
Yanzu Mun ga Amfanin Matakan da Gwamnatin Kaduna ke ɗauka da Zummar Daƙile Ayyukan...
Yanzu Mun ga Amfanin Matakan da Gwamnatin Kaduna ke ɗauka da Zummar Daƙile Ayyukan 'Yan Bindiga Masu Garkuwa da Mutane - Sarkin Birnin Gwari
Sarkin Birnin Gwari da ke Jahar Kaduna a arewacin Najeriya ya ce zuwa yanzu sun ga...
Tattakin Maulidi: Mace ta Rasu a Abuja
Tattakin Maulidi: Mace ta Rasu a Abuja
Wata ƴar ƙungiyar agaji ta Matasa Musulmai ƴan Najeriya (YMCN) da aka fi sani da
Munazzamatul Fityanul Islam ta rasa ranta yayin tattakin murnar ranar Mauludi a Abuja, babban birnin Najeriya.
Jaridar Daily Trust ta...
MDD za ta yi Taron Gaggawa Kan Gwaji Sabon Nau’in Makami Mai Linzami da...
MDD za ta yi Taron Gaggawa Kan Gwaji Sabon Nau'in Makami Mai Linzami da Koriya ta Arewa ta yi
Kwamitin Tsaro na Majalisar Dinkin Duniya zai yi wani taron gaggawa bayan da Koriya ta Arewa ta tabbatar da cewa ta...
Ƴan sandan Ghana sun Cafke Mawaƙin da ya Yaɗa ƙaryar Cewa an Kashe Shi
Ƴan sandan Ghana sun Cafke Mawaƙin da ya Yaɗa ƙaryar Cewa an Kashe Shi
Rundunar ƴan sandan Ghana ta sanar da cafke shahararren mawakin nan na ƙasar Shatta Wale mai janyo ce-ce ku-ce da wasu mutum biyu, bayan ya yaɗa...
Mutane 46 sun Rasa Rayukansu sanadiyyar Ambaliyar Ruwa a Indiya
Mutane 46 sun Rasa Rayukansu sanadiyyar Ambaliyar Ruwa a Indiya
Kimanin mutane arba'in da shida ne aka tabbatar da mutuwarsu, sakamakon ambaliyar da aka shafe kwanaki biyu ana yi a jahar Uttarakhand da ke arewacin Indiya.
Ruwan sama kamar da bakin...
EndSars: Gwamnatin Najeriya ta ce ba a Kashe Kowa ba a Zanga-Zangar ta Bara
EndSars: Gwamnatin Najeriya ta ce ba a Kashe Kowa ba a Zanga-Zangar ta Bara
Gwamnatin Najeriya ta ce babu wata tartibiyar shaida da ke nuna cewa an kashe masu zanga-zanga a dandalin Lekki ranar 20 ga watan Oktoban 2020.
Ministan bayanai...
Mauludi: Kiristoci Sun Halarci Taron a Kaduna
Mauludi: Kiristoci Sun Halarci Taron a Kaduna
Kiristoci, ciki har da limamai sun taya Musulmi murnar zagayowar ranar haihuwar Annabi Muhammadu tsira da aminci su tabbata a gare shi, a Kaduna ranar Talata.
Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa mabiya addinan...












