Home Taska Page 160

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Ayyukan Sojin Ƙasa ya Bunkasa Harkar Noma a Kudancin Jahar Kebbi – in ji...

0
Ayyukan Sojin Ƙasa ya Bunkasa Harkar Noma a Kudancin Jahar Kebbi - in ji Gwamna Bagudu   Gwamnan jahar Kebbi Sanata Abubakar Atiku Bagudu ya bayyana cewa ayyukan rundunar sojin ƙasa a jahar ta samar wa manoma daman zuwa gonakin su...

Gwamna Tambuwal ya Jaddada Goyon Bayan sa ga Rundunar Sojin Ƙasa Domin Magance Rashin...

0
Gwamna Tambuwal ya Jaddada Goyon Bayan sa ga Rundunar Sojin Ƙasa Domin Magance Rashin Tsaro   Gwamnan jahar Sokoto, Mai girma Aminu Waziri Tambuwal ya jaddada goyon bayan sa ga rundunar sojin ƙasan Najeriya domin magance matsalar rashin tsaro da ke...

Karbar Rashawa: Yadda Mukaddashin Kwanturola na Hukumar Shiga da Fice ta Kasa ya Kame...

0
Karbar Rashawa: Yadda Mukaddashin Kwanturola na Hukumar Shiga da Fice ta Kasa ya Kame Jami'ansa   Mukaddashin Kwanturola na hukumar shige da fice ta kasa ya kame jami'ansa na aikata karbar rashawa. Ya bayyana cewa, ya dura ofishinsu, inda suka nemi ya...

Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Matar da ta ke Bincike Wayar Mijinta ba...

0
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Matar da ta ke Bincike Wayar Mijinta ba Tare da Izini ba   Wata kotu ta yanke wa wata mata hukuncin zaman gidan yari na tsawon wata uku bisa zargin keta sirrin mijinta. Matar dai tana...

Goyon Bayan Sojoji: ‘Yan Sanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-Zangar a Sudan

0
Goyon Bayan Sojoji: 'Yan Sanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-Zangar a Sudan   Yan sanda sun harba hayaki mai sa hawaye domin tarwatsa masu zanga zanga da ke goyon bayan sojoji, wadanda suka taru a rana ta uku a Khartoum. Masu boren na...

Ambaliyar Ruwa: Mutane 26 Sun Rasa Rayukansu a Indiya

0
Ambaliyar Ruwa: Mutane 26 Sun Rasa Rayukansu a Indiya   Rahotanni daga kudancin Indiya sun ce mamakon ruwan sama ya haddasa ambaliya da ta kashe mutum 26 a jahar Kerala. Daga cikin wadanda suka mutu akwai kananan yara biyar, kuma ana fargabar...

Sababbin Tuhume-Tuhume da Gwamnatin Najeriya ta Gabatar Kan Nnamdi Kanu

0
Sababbin Tuhume-Tuhume da Gwamnatin Najeriya ta Gabatar Kan Nnamdi Kanu   Gwamnatin Najeriya ta shigar da sababbin kararraki 7 kan jagoran 'yan awaren IPOB, Nnamdi Kanu a gaban babban kotun tarayya da ke Abuja. Kararrakin sun kunshi cin amanar kasa da ta'addanci...

Jahohin Najeriya 12 da Gwamnatin Burtaniya ta Gargadi ‘Yan Kasar da su Guji Zuwa

0
Jahohin Najeriya 12 da Gwamnatin Burtaniya ta Gargadi 'Yan Kasar da su Guji Zuwa   Gwamnatin Burtaniya ta gargadi 'yan kasar da su guji zuwa jahohi 12 a Najeriya, inda ta ce akwai yiwuwar kungiyar Boko Haram ta yi garkuwa da...

An Kama Matashiyar da ta Yaɗa Bidiyon Tsiraicin Tsohon Sakataren Din-Din-Din a Ma’aikatar Ilimin...

0
An Kama Matashiyar da ta Yaɗa Bidiyon Tsiraicin Tsohon Sakataren Din-Din-Din a Ma'aikatar Ilimin Jahar Bayelsa, Dr Liverpool   Hukumar tsaro ta farin kaya a Najeriya ta gurfanar da wata matashiya mai shekaru 19 a gaban kotu a Yenagoa da laifin...

Dokar Zaman Gida: A Karon Farko an bi Umarnin IPOB a Abia

0
Dokar Zaman Gida: A Karon Farko an bi Umarnin IPOB a Abia Manyan tituna sun zama wayam, sannan shaguna da ma'aikatun gwamnati sun kasance a rufe a fadin Umuahia babban birnin jahar Abia da ke kudancin Najeriya, sakamakon kullen da...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta