Home Taska Page 161

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Jami’an Tsaro Sun Kashe Mahara 10 a Kaduna

0
Jami'an Tsaro Sun Kashe Mahara 10 a Kaduna   Jami'an tsaron Najeriya sun kashe 'yan bindiga 10 a kusa da Fatika da ke karamar hukumar Giwa da ke jahar Kaduna. Hakama rahotanni sun ce wasu maharan sun jikkata a musayar wuta da...

MDD za ta Fara Aikin Rigakafin Cutar Shan Inna a Afghanistan

0
MDD za ta Fara Aikin Rigakafin Cutar Shan Inna a Afghanistan   A karon farko cikin shekaru masu yawa, Majalisar Dinkin Duniya ta ce za ta fara aikin rigakafin cutar shan inna a fadin kasar a Afghanistan. UNICEF ta ce suna da...

Tsohon Sakataren Harkokin Wajen Amurka, Colin Powell ya Mutu

0
Tsohon Sakataren Harkokin Wajen Amurka, Colin Powell ya Mutu   Bakar fata na farko da ya taba rike mukamin sakataren harkokin wajan Amurka wanda kuma ya rike mukamin hafsan hafsohin kasar mafi kankantar shekaru Colin Powell ya mutu yana da shekaru...

Ana Daf da Kawo Karshen Matsalolin Safarar Miyagun ƙwayoyi a Najeriya – Shugaban NDLEA

0
Ana Daf da Kawo Karshen Matsalolin Safarar Miyagun ƙwayoyi a Najeriya - Shugaban NDLEA   Shugaban hukumar NDLEA mai yaƙi da fatauci da shan miyagun ƙwayoyi a Najeriya, Buba Marwa, ya ce ana daf da kawo karshen matsalolin safarar miyagun ƙwayoyi...

ƙungiyar Ohanaeze ta ƙabilar Ibo ta yi Kira ga Gwamnatin Najeriya ta Tabbatar an...

0
ƙungiyar Ohanaeze ta ƙabilar Ibo ta yi Kira ga Gwamnatin Najeriya ta Tabbatar an Kai Kanu kotu   Gabanin gurfanar da Nnamdi Kanu, shugaban ƴan awaren Biafra na IPOB a gaban kotu ranar Alhamis, ƙungiyar Ohanaeze ta ƙabilar Ibo ta yi...

Ma’aikatun Gwamnatin Najeriya da ke Daukar Aiki a Halin Yanzu

0
Ma'aikatun Gwamnatin Najeriya da ke Daukar Aiki a Halin Yanzu Domin karin hannaye a gudanar da ayyukansu, wasu hukumomin gwamnati na neman karin ma'aikata. Kowace hukuma ta bayyana abubuwan da ta ke bukat, da kuma lokutan da za a rufa cike...

Za a Binciko ‘Yan Sandan da Aka Gani a Bidiyo Suna yi wa Matashi...

0
Za a Binciko 'Yan Sandan da Aka Gani a Bidiyo Suna yi wa Matashi ƙwace - IGP Usman Baba   Sufeto Janar na 'Yan Sandan Najeriya IGP Usman Alkali Baba ya bayar da uamrnin ƙaddamar da bincike kan 'yan sandan da...

Coci ta ba ni Dala 300 Bayan na yi wa Mata 3 Fyaɗe da...

0
Coci ta ba ni Dala 300 Bayan na yi wa Mata 3 Fyaɗe da Kashe su - Matashi   Wani mutum da ya amsa yi wa mata uku fyaɗe kafin ya kashe su ya zargi wata coci a Kiambu da ke...

‘Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Amurkawa 15 a Haiti

0
'Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Amurkawa 15 a Haiti   Wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da wani rukunin ma'aikatan addinin Kirista na sa-kai kuma Amurkawa a ƙasar Haiti, waɗanda suka haɗa da iyalansu ciki har da yara. Mutum 15 aka...

Rikicin Dakarun Kwastam da ‘Yan sumoga: An kashe mutane 2

0
Rikicin Dakarun Kwastam da 'Yan sumoga: An kashe mutane 2   Jami'an hukumar kwastam a Najeriya sun yi arangama da wasu da ake zargin 'yan sumoga ne a yankin Abeokuta babban birnin Jahar Ogun. Lamarin ya yi sanadiyyar kashe mutum biyu, yayin...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta