Home Taska Page 162

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Corona: Cutar ta Kashe ƙarin Mutane 35 a Najeriya

0
Corona: Cutar ta Kashe ƙarin Mutane 35 a Najeriya   Hukumar NCDC mai yaƙi da cutuka masu yaɗuwa a Najeriya ta ce cutar korona ta kashe ƙarin mutum 35 cikin kwana ɗaya. Cikin rahoton da ta wallafa, hukumar ta ce wasu ƙarin...

Gungun Mutane Sun Kashe Mai Kisan Mutane a Kenya

0
Gungun Mutane Sun Kashe Mai Kisan Mutane a Kenya Wani gungun mutane a Yammacin Kenya ya kashe wani mutum mai kisan mutane da ya amsa laifinsa, wanda ya tsere daga hannun ƴan sanda kwana biyu da suka gabata, a cewar...

Gwamnatin Najeriya ta Bawa Ma’aikata Hutu Ranar Maulidi

0
Gwamnatin Najeriya ta Bawa Ma'aikata Hutu Ranar Maulidi Gwamnatin Najeriya ta ayyana ranar Talata 19 ga watan Oktoba a matsayin ranar hutu ga ma'aikata domin tunawa da ranar haihuwar Annabi Muhammadu SAW wato Maulidi. Ministan Harkokin Cikin Gida Rauf Aregbesola ne...

China: Kamfanin Apple ya Goge Manhajar Al-Ƙur’ani Daga App Store 

0
China: Kamfanin Apple ya Goge Manhajar Al-Ƙur'ani Daga App Store  Kamfanin Apple ya goge manhajar Al-Ƙur'ani mai tsarki ta Quran Majeed daga shagon manhajojinsa na App Store a China bayan gwamnatin ƙasar ta nemi ya yi hakan. Ana ci gaba da...

Dakarun Afrika ta Kudu Sun Kubutar da Ministocin da Aka yi Garkuwa da su

0
Dakarun Afrika ta Kudu Sun Kubutar da Ministocin da Aka yi Garkuwa da su Dakaru na musaman a Afrika ta Kudu sun kubutar da wasu ministocin gwamnati biyu da wani mataimakin minista da tsoffafin mayakan da suka yi gwagwamayar kawar...

Mahara Sun Kashe Mutane 12 a Zamfara

0
Mahara Sun Kashe Mutane 12 a Zamfara Wasu 'yan bindiga sun kashe mutane fiye da 10 a Ƙaramar Hukumar Kauran Namoda ta Jahar Zamfara ranar Alhamis da dare. Wani ɗan asalin yankin ya shaida wa BBC Hausa cewa maharan sun afka...

Ma’aikatan Ceto a Spain na Neman ‘Yan Cirani 21 da Suka Nutse a Ruwa

0
Ma'aikatan Ceto a Spain na Neman 'Yan Cirani 21 da Suka Nutse a Ruwa Ma’aikatan ceto a kudu maso yammacin ƙasar Spain na neman 'yan cirani 21 da suka ɓata bayan jirgin ruwansu ya kife a tekun Cape Trafalgar. Ya zuwa...

Magidanci ya Bayyana wa Kotu Dalilin da Yasa ya Kashe Matarsa

0
Magidanci ya Bayyana wa Kotu Dalilin da Yasa ya Kashe Matarsa An gurfanar da wani magidanci a kotu a kasar Kenya kan zarginsa da halaka matarsa.  Ana zargin Stephen Nyangeri Mauti ya halaka matarsa ne don ta fada masa baya gamsarta...

Dakarun Najeriya Sun Kashe ‘Yan Fashin Daji fiye da 40

0
Dakarun  Najeriya Sun Kashe 'Yan Fashin Daji fiye da 40 'Yan fashin daji fiye da 40 ne sojojin Najeriya suka kashe a yankin arewa maso yamma cikin mako biyu, a cewar rundunar. Muƙaddashin shugaban sashen yaɗa labarai na rundunar, Benard Onyeuko,...

Zanga-Zanga: An kashe Mutane 5 a Lebanon

0
Zanga-Zanga: An kashe Mutane 5 a Lebanon An harbe mutane biyar har lahira a Beirut babban birnin Lebanon a lokacin wata zanga zanga ta nuna adawa da binciken da ake gudanarwa game da nakiyoyin da suka fashe bara a tashar...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta