Sanata Teslim Folarin ya yi Karin Bayani Kan Aikin Wutar Lantarkin Mambila
Sanata Teslim Folarin ya yi Karin Bayani Kan Aikin Wutar Lantarkin Mambila
Teslim Folarin ya yi bayanin abin da ya jawo bata lokaci a kwangilar Mambila.
‘Dan majalisar yana sa rai nan da karshen shekara ‘yan kwangila su soma aiki.
Folarin ya...
Yawan Tambayoyi: Tsohon Shugaban ‘Yan Sandan Kasar Kenya ya Naushi Lauya a Kotu
Yawan Tambayoyi: Tsohon Shugaban 'Yan Sandan Kasar Kenya ya Naushi Lauya a Kotu
Tsohon darektan ayyukan ‘yan sandan kasar Kenya, John Edward Njeru ya naushi lauya a kotu bayan ya dame shi da tambayoyi.
Sanadiyyar hakan lauyan, Alex Kimani ya samu...
PDP ta Mutu Muddin ta Kai Takara Zuwa Arewa a 2023 – Ohanaeze
PDP ta Mutu Muddin ta Kai Takara Zuwa Arewa a 2023 - Ohanaeze
Ohanaeze Ndigbo ta yi wa gwamnonin jahohin Arewa raddi game da batun 2023.
Kungiyar ta ja-kunnen jam’iyyar PDP kan ba ‘Dan Arewa tikitin shugaban kasa.
Kakakin Ohanaeze Ndigbo yace...
Rundunar ‘Yan sandan Jahar Kano ta Dakile Yunkurin Sace Mutane, ta Kama Wanda Ake...
Rundunar 'Yan sandan Jahar Kano ta Dakile Yunkurin Sace Mutane, ta Kama Wanda Ake Zargi
Hukumar 'yan sandan jahar Kano ta yi nasarar dakile wani yunkuri na garkuwa da mutane a kauyen Danzabuwa, da ke karamar hukumar Bichi.
Hakan ya kasance...
Matar Mai Martaba Sarkin Orile-Kemta ta Kai Karar Shi Gaban ‘Yan Sanda Kan Damfarar...
Matar Mai Martaba Sarkin Orile-Kemta ta Kai Karar Shi Gaban 'Yan Sanda Kan Damfarar ta N150m
Mai dakin Mai martaba Sarkin Orile-Kemta, Adetokunbo Tejuoso, tana karar shi.
Halima Oniru tace Mai gidan na ta ya karbi wasu kudi kimanin N150m hannunta.
Oba...
‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Fadar Sarkin Kagara
'Yan Bindiga Sun Kai Hari Fadar Sarkin Kagara
Bayan wata daya da sako daliban Tegina, yan bindiga sun sake kai hari Neja.
Sun far wa fadar Sarkin Kagara amma an ci sa'a mai martaba ya yi tafiya.
Gwamnatin jahar ta katse layukan...
‘Yan Majalisar Tarayya Sun yi Gargadin Cewa Ana Amfani da Sakamakon Gwajin Corona na...
'Yan Majalisar Tarayya Sun yi Gargadin Cewa Ana Amfani da Sakamakon Gwajin Corona na Karya don damfarar 'Yan Najeriya a Kasar Ghana
Majalisar wakilai ta nuna damuwa kan yadda wasu bata-gari ke samar da sakamakon rigakafin corona na karya.
Wannan lamari...
‘Yan Sanda Sun Gurfanar da Matashi ɗan Shekara 25 Bisa Zargin sa da Kashe...
'Yan Sanda Sun Gurfanar da Matashi ɗan Shekara 25 Bisa Zargin sa da Kashe Mahaifiyarsa a Jahar Oyo
Rundunar yan sanda reshen jahar Oyo, ta gurfanar da wani matashi ɗan shekara 25, Solomon, bisa zargin kashe mahaifiyarsa.
Rahoton yan sanda ya...
‘Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Mutane 3 Tare da Yaran Ma’aikacin Gwamnatin Tarayya...
'Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Mutane 3 Tare da Yaran Ma'aikacin Gwamnatin Tarayya 2
Wasu bata gari da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun kai hari Unguwar Chukuku da ke Abuja.
Mutanen dauke da bindigu sun kutsa...
Kotun Jahar Legas ta Garkame Mata Mai Shekaru 55 Bisa Zargin ta da Marin...
Kotun Jahar Legas ta Garkame Mata Mai Shekaru 55 Bisa Zargin ta da Marin Jami'in ɗan Sanda
Wata kotu dake zamanta a Ikeja, babban birnin jahar Lagos, ta garkame wata mata yar kimanin shekara 55 bisa zargin faɗa da ɗan...