Home Taska Page 174

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Sheikh Tijjani Kalarawi ya yi Murabus Daga Kwamitin Masallacin Fagge

0
Sheikh Tijjani Kalarawi ya yi Murabus Daga Kwamitin Masallacin Fagge   Fitaccen Malamin musulunci a jahar Kano ya ajiye mukaminsa a masallacin Fagge. Sheikh Tijjani Bala Kalarawi ya yi hakan saboda batun gina shaguna a masallacin. ‘Yan majalisar dokokin Kano sun tsoma bakinsu...

An Kashe Jami’in Hukumar DSS a Jahar Imo

0
An Kashe Jami'in Hukumar DSS a Jahar Imo An hallaka wani jami'in hukumar DSS a Owerri babban birnin jahar Imo. Mr Deacon Daniel Opara, dan uwan marigayin ya tabbatar da rasuwarsa. Amma 'yan uwansa na zargin lauje cikin nadi duba da cewa...

Gwamnatin Tarayya Za ta Fara Biyan Dalibai Masu Karatun Digiri da NCE Alawus

0
Gwamnatin Tarayya Za ta Fara Biyan Dalibai Masu Karatun Digiri da NCE Alawus   Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, za ta fara biyan dalibai kudin alawus na karatu a manyan makarantu. Wannan na zuwa daga ma'aikatar ilimi ta tarayya yayin bikin tunawa...

‘Yan Sandan Jahar Ogun Sun Kama Masu Garkuwa da Mutane 2

0
'Yan Sandan Jahar Ogun Sun Kama Masu Garkuwa da Mutane 2   Rundunar ‘yan sandan jahar Ogun ta kama masu garkuwa da mutane 2 yayin amsar kudin fansa. Dama mahaifin yaron da su ka sata mai shekaru 7 ya kai mu su...

Ko da Yaushe Najeriya a Shirye Take ta ba Jamhuriyar Sudan ta Kudu Taimako...

0
Ko da Yaushe Najeriya a Shirye Take ta ba Jamhuriyar Sudan ta Kudu Taimako - Shugaba Buhari   Shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, a shirye gwamnatinsa take don taimakawa Sudan ta kudu. Ya bayyana haka ne yayin da ya...

‘Yan Sandan Jahar Kano Sun Kama Mutane 7 Kan Kisan Fasto Yohanna

0
'Yan Sandan Jahar Kano Sun Kama Mutane 7 Kan Kisan Fasto Yohanna     Rundunar yan sanda reshen jahar Kano, ta bayyana cewa ta damke mutum 7 da ake zargin suna da hannu a kisan wani malami a Kano. Kakakin yan sandan jahar,...

Adadin Karin Malaman Firamare da Sakandire da Afrika ke Bukata Kafin 2030

0
Adadin Karin Malaman Firamare da Sakandire da Afrika ke Bukata Kafin 2030   Kasashen kudu da hamadar saharar Africa za su bukaci karin malaman firamare da sakandare miliyan 15, kafin shekara ta 2030 domin raya fanin ilimi da annobar corona ta...

Jirgin Sama ya Maƙale a Karkashin Gada a Birnin Delhi

0
Jirgin Sama ya Maƙale a Karkashin Gada a Birnin Delhi   Wani hoton bidiyo ya karaɗe shafukan sada zumunta kan yadda wani jirgin sama ya makale a karkashin gada a birnin Delhi. Lalataccen jirgin wanda rahotanni ke cewa an sayar, ana kan...

Katsewar Shafukan: Asarar da Mai Kamfanin Shafin Sada Zumunta, Mark Zuckerberg ya Tafka

0
Katsewar Shafukan: Asarar da Mai Kamfanin Shafin Sada Zumunta, Mark Zuckerberg ya Tafka   Hanayen jarin Facebook ya faɗi da kashi 5.5 cikin 100, yayinda mai kamfanin, Mark Zuckerberg ya tafka asarar kusan dala biliyan 7 sakamakon katsewar shafin sada zumuntar...

NAFDAC ta Gargadi ‘Yan Najeriya Kan Siyan Daskararrun Kaji

0
NAFDAC ta Gargadi 'Yan Najeriya Kan Siyan Daskararrun Kaji   Hukumar NAFDAC ta bayyana gargadi ga mutanen da ke sayen kajin kasar waje da ke zuwa a daskare. Hukumar ta ce, akwai illar da ke tattare da sinadarin da ake sanya wa...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta