Home Taska Page 173

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Garkuwa da Ita: Mace Mai Ciki ta Haɗa Baki da Masu Garkuwa

0
Garkuwa da Ita: Mace Mai Ciki ta Haɗa Baki da Masu Garkuwa    Wata Nafisa Saleh ta hada kai da mutane 2 wurin garkuwa da kan ta. Lamarin ya faru ne a Damaturu, babban birnin jahar Yobe. Tun ranar 1 ga watan Oktoban...

Hukumar NCC ta ƙayyade Mafi ƙarancin Shekarun Mallakar Layin Waya a Najeriya

0
Hukumar NCC ta ƙayyade Mafi ƙarancin Shekarun Mallakar Layin Waya a Najeriya   Hukumar sadarwa ta NCC a Najeriya ta hana yi wa 'yan ƙasar da shekarunsu bai kai 18 ba rajistan layukan waya. A wani rahoto da ta wallafa hukumar NCC...

Rikici da Matarsa: Magidanci ya Rasa Ransa Sakamakon Shan Guba

0
Rikici da Matarsa: Magidanci ya Rasa Ransa Sakamakon Shan Guba   Vandu Weida mai shekaru 29 da yara 3 ya halaka kan sa bayan ya sha guba a ranar Talata. Hakan ya biyo bayan wani rikici wanda ya janyo tashin hankali tsakanin...

Kasar Rasha Za ta Dauki Fim a Sararin Samaniya

0
Kasar Rasha Za ta Dauki Fim a Sararin Samaniya Wasu 'yan fim din Rasha sun isa tashar sararin samaniyar kasa da kasa don fara aikin daukar wani fim na farko a sararin samaniya. Yulia Peresild da daraktan fim din Klim Shipenko...

‘Yan sanda Sun Kama Mata 2 Masu Kai wa ‘Yan Bindiga Makamai da Maza...

0
'Yan sanda Sun Kama Mata 2 Masu Kai wa 'Yan Bindiga Makamai da Maza 32 Masu Satar Mota   Yan sanda sun damke mata masu kaiwa yan bindiga makamai. Yan matan biyu sun bayyana yan bindigan da suke kaiwa makamai. Kakakin hukumar yan...

Majalisar Dattawa na Barazanar Bayar da Umarnin Damko Shugaban NDLEA da NSA

0
Majalisar Dattawa na Barazanar Bayar da Umarnin Damko Shugaban NDLEA da NSA   Majalisar dattawa na barazanar bayar da umarnin damko shugaban NDLEA, Buba Marwa da NSA Babagana Monguno. Majalisar ta ce ta tura wa ofishin NSA da hukumar NDLEA gayyata amma...

Jami’ar Kashere ta Jahar Gombe ta Kori Dalibai 23

0
Jami'ar Kashere ta Jahar Gombe ta Kori Dalibai 23   Jami'ar Kashere ta gwamnatin tarayya a jahar Gombe ta kori wasu dalibanta bisa wasu dalilai. Wannan na zuwa ne daga hukumomin jami'ar inda suka bayyana dalilin korar daliban nasu. Hakazalika, jami'ar ta sanar...

EFCC ta Kama Matar Gwamnan Kano: Gwamnatin Jahar ta yi Martani Kan Batun

0
EFCC ta Kama Matar Gwamnan Kano: Gwamnatin Jahar ta yi Martani Kan Batun   Gwamnatin jahar Kano ta yi martani kan batun kame matar gwamnan jahar Kano, Hajiya Hafsat. Ganduje - Gwamnatin Kano ta ce, ba a kame ta ko tsare ta...

An Kama Direban Da ke Mika Fasinjoji Hannun Masu Garkuwa a Kano

0
An Kama Direban Da ke Mika Fasinjoji Hannun Masu Garkuwa a Kano   'Yan sandan Najeriya sun kama wani direban motar haya da ake zargi da yaudarar fasinjoji zuwa wurin masu garkuwa da mutane a Jahar Kano da ke arewacin Najeriya. Rahoton...

Bishiya Mai Shekaru 100 ta Fado Kan Jariri da Mahaifiyarsa  ta Hallaka su

0
Bishiya Mai Shekaru 100 ta Fado Kan Jariri da Mahaifiyarsa  ta Hallaka su   Wata bishiya mai yawan shekaru ta fadi, inda ta fado kan wasu mutane da ke karkashin ta suka mutu. Rahotanni sun bayyana cewa, bishiyar ta kai shekaru 100...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta