Home Taska Page 172

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Kamfanin Google Zai Zuba Hannayen Jari a Afrika

0
Kamfanin Google Zai Zuba Hannayen Jari a Afrika   Kamfanin Google ya sanar da zuba hanayen jarin dala biliyan guda a Afirka a wani ɓangaren na bunkasa ayyukansa a nahiyar. Shugaban kamfanin Sundar Pichai ya ce za a kashe waɗannan kudade ne...

Jami’an Tsaron Jami’ar Maiduguri  Sun Kai Samame Dakunan ɗalibai Mata

0
Jami'an Tsaron Jami'ar Maiduguri  Sun Kai Samame Dakunan ɗalibai Mata   Wani hoton bidiyo ya nuna yadda jami'an tsaro suka kai samame dakunan ɗalibai mata na jami'ar Maiduguri inda suka kwashe mutum 38. Jaridar PRNigeria ta rawaito cewa waɗanda aka cafke sun...

‘Yan Kasuwar Kawo ta Jahar Kaduna Sun Bijirewa Umarnin Gwamnatin Jahar

0
'Yan Kasuwar Kawo ta Jahar Kaduna Sun Bijirewa Umarnin Gwamnatin Jahar 'Yan kasuwa masu cin kasuwar mako-mako a kasuwar Kawo ta jahar Kaduna sun bijirewa gwamnatin jahar. Wasu daga ciki sun fito domin ci gaba da kasuwancin da suka saba na...

Mai Shafukan Sada Zumunta, Zuckerberg ya Bayyana Abinda ya Dame shi ya yin da...

0
Mai Shafukan Sada Zumunta, Zuckerberg ya Bayyana Abinda ya Dame shi ya yin da Kafofin Suka Tsaya na Tsawon Sa'o'i 7   Wanda ya kirkiri kamfanin Facebook ya bayyana halin da ya shiga yayin da hajarsa ta daina aiki. Ya bayyana cewa,...

Magance Matsalar Tsaro: Burtaniya za ta Turo Sojojinta Najeriya

0
Magance Matsalar Tsaro: Burtaniya za ta Turo Sojojinta Najeriya Burtaniya za ta turo sojojinta kan iyakokin ruwan kasashen Afrika a wani yunkuri na magance matsalar tsaro. Najeriya na daga cikin kasashen da za su mori wannan ziyara ta sojojin ruwa Burtaniya...

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta Bayyana Yadda ta Kama Masu Garkuwa da Mutane 34

0
Rundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Bayyana Yadda ta Kama Masu Garkuwa da Mutane 34   'Yan sandan Najeriya sun ce sun kama wani gungun masu satar mutane da ke zuwa har tashoshin mota suna kafa tarko ga matafiya. Ta ce gungun na...

Mazauna Karkara na Babban Birnin Tarayya Sun Koka Kan ‘Yan Bindiga na Kafa Sansani...

0
Mazauna Karkara na Babban Birnin Tarayya Sun Koka Kan 'Yan Bindiga na Kafa Sansani a Yankunan su   Yayin da hare-haren bama-bamai na sojoji ke ci gaba da faruwa a jahohin arewacin kasar, rahotanni na cewa 'yan bindiga da ke tserewa...

Mayaƙan Ansaru Sun Hallaka ‘Yan Bindiga 30 a Karamar Hukumar Birnin Gwari

0
Mayaƙan Ansaru Sun Hallaka 'Yan Bindiga 30 a Karamar Hukumar Birnin Gwari   Rahotanni daga Kaduna sun nuna cewa mayaƙan Ansaru sun hallaka yan bindiga aƙalla 30 a karamar hukumar Birnin Gwari. Bangarorin biyu sun fara gwabzawa da junansu ne tun bayan...

Allah ya yi wa Yayan Marigayiya Mama Taraba, Sanata Abdulazeez Rasuwa

0
Allah ya yi wa Yayan Marigayiya Mama Taraba, Sanata Abdulazeez Rasuwa   Allah ya yi wa Sanata Abdulazeez, yayan tsohuwar ministar mata, marigayiya Hajiya Aisha Jummai, rasuwa. Abdulazeez ya rasu ne a ranar Talata, 5 ga watan Oktoba, bayan gajeriyar rashin lafiya. Marigayin...

Bincike Ya Gano Gidaje 7 a Landan Mallakin Sanata Stella Oduah

0
Bincike Ya Gano Gidaje 7 a Landan Mallakin Sanata Stella Oduah   Bincike ya tattaro yadda Sanata Stella Oduah ta handami makuden kudi har N5 biliyan inda ta siya katafaren gidaje 7 a Landan. Da sunanta ta siya gida daya, amma sauran...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta