Home Taska Page 175

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Babban Alkalin Birnin Tarayya: Shugaba Buhari ya Nemi Majalisar Dattawa da ta Tabbatar da...

0
Babban Alkalin Birnin Tarayya: Shugaba Buhari ya Nemi Majalisar Dattawa da ta Tabbatar da Mai Shari'a Baba-Yusuf   Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Talata, 5 ga watan Oktoba, ya nemi Majalisar Dattawa da ta tabbatar da Mai Shari’a Hussein Baba-Yusuf...

Bayan EFCC ta Kama ta: An Bada Belin Matar Gwamna Ganduje, Hafsat Ganduje

0
Bayan EFCC ta Kama ta: An Bada Belin Matar Gwamna Ganduje, Hafsat Ganduje   An saki Hafsat Ganduje, matar gwamnan jahar Kano Abdullahi Umar Ganduje kan beli bayan hukumar yaki da rashawa da yi wa arzikin kasa ta'annati, EFCC, ta kama...

Dakarun  Operation Hadin Kai Sun Dakile Yunkurin ISWAP na Kai Hari Kan Tubabbun  Ƴan...

0
Dakarun  Operation Hadin Kai Sun Dakile Yunkurin ISWAP na Kai Hari Kan Tubabbun  Ƴan Boko Haram a Damboa   Ƙungiyar ƴan ta'addan ISWAP sun yi yunƙurin kai hari a sansanin da aka tanada na musamman na tubabbun ƴan Boko Haram da...

Hatsarin Mota ya Hallaka Mutane 13 a Ghana

0
Hatsarin Mota ya Hallaka Mutane 13 a Ghana   Mutum 13 sun rasa rayukansu sakamakon wata tahomu-gama da aka yi tsakanin motoci biyu a babban titin Konongo da ke yankin Ashanti a Ghana. 'Yan sanda sun ce hadarin ya auku ne da...

Rundunar ‘Yan Sandan Jahar Zamfara ta Bayyana Yadda ta Kama ‘Yan Bindiga 21 a...

0
Rundunar 'Yan Sandan Jahar Zamfara ta Bayyana Yadda ta Kama 'Yan Bindiga 21 a Jahar   A ranar Lahadi, rundunar ‘yan sandan jahar Zamfara ta bayyana yadda ta kama ‘yan bindiga 21 a jahar. Har ila yau, ta kama masu taimaka mu...

Ministan Tsaro Dauke da AK-47: Ma’aikatar Tsaro ta Musanta Jita-Jitar

0
Ministan Tsaro Dauke da AK-47: Ma'aikatar Tsaro ta Musanta Jita-Jitar   An yada jita-jitar cewa, an ga ministan tsaro a Najeriya dauke da bindiga AK-47 yayin shiga mota. Rahotanni da muke samu daga majiyoyi sun bayyana cewa, ba ministan bane, sannan ba...

‘Yan Ta’addan Boko Haram Sun Kayyade wa Iyaye Cewa su Dinga Aurar da Yara...

0
'Yan Ta'addan Boko Haram Sun Kayyade wa Iyaye Cewa su Dinga Aurar da Yara Mata a Shekaru 12 a Jahar Neja   'Yan ta'addan Boko Haram sun kwace mulki a wasu yankunan jahar Neja inda suka koma hukuma baki daya. 'Yan Boko...

Majalisar Dokokin Japan ta Nada Sabon Firaminista

0
Majalisar Dokokin Japan ta Nada Sabon Firaminista   Majalisar dokoki a Japan ta nada Fumio Kishida a matsayin sabon firaminista. Mista Kishida, wanda ya dare shugabancin jam'iyyar masu sassaucin ra'ayi da ke mulki a makon da ya gabata, ya maye gurbin Yoshihide...

Guguwa: Mutane 9 Sun Rasa Rayukansu a Yankunan Iran da Oman

0
Guguwa: Mutane 9 Sun Rasa Rayukansu a Yankunan Iran da Oman   Aƙalla mutum 9 suka mutu sakamakon guguwa tafe da ruwan sama da wasu yankunan Iran da Oman. Guguwar ta sauka a yankunan a jiya Lahadi, tafe da iska mai gudu...

NARD: Likitoci Sun Janye Yajin Aiki

0
NARD: Likitoci Sun Janye Yajin Aiki Likitoci masu neman kwarewa a Najeriya sun janye yajin aikinsu a wannan Larabar. Tun a ranar 2 ga watan Agusta suka tsunduma yajin aikin, sai dai a cewar shugaban kungiyar likitocin Dr Godiya Ishaya, sun...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta