Barkewar Rikici a Abakaliki
Barkewar Rikici a Abakaliki
Rikici ya sake barkewa a yankin Abakaliki, babbar birnin jihar Ebonyi
An tattaro cewa wasu bata gari sun sanya wa ofishin yan sanda da ke Onuebonyi wuta - A yanzu haka ance ana nan ana musayar wuta...
Wasu Ministocin Buhari Sun Mika Kokon Bararsu a Gaban Sarkin Kano
Wasu Ministocin Buhari Sun Mika Kokon Bararsu a Gaban Sarkin Kano
Ministocin tsaro da gona sun kai ziyara fadar sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero
Nanono da Magashi wadanda suka kasance yan asalin jihar sun roki Sarki Bayero da ya sanya...
Abinda Buratai ya Sanar da Kwamandojinsa a Taronsu na Ranar Litinin
Abinda Buratai ya Sanar da Kwamandojinsa a Taronsu na Ranar Litinin
Shugaban rundunar sojin kasa, Laftanal janar Tukur Buratai, ya umarci sojoji da su tabbatar da zaman lafiya a Najeriya
Ya sanar da hakan ne a wani taro da yayi da...
Matar Aure ta Tsinke Mazakutar Mijinta
Matar Aure ta Tsinke Mazakutar Mijinta
Matar aure a yankin Appawa da ke karamar hukumar Lau ta jihar taraba ta tsinke mazakutar mijinta.
Kamar yadda makwabtansa suka tabbatar, da sanyin asubahi suka shiga cetonsa bayan ihunsa da ya tashesu - Matar...
‘Yan Sanda Sun Damke Mutune a Jahar Kwara da Cross River
'Yan Sanda Sun Damke Mutune a Jahar Kwara da Cross River
Rundunar 'yan sandan jihar Kwara da ta Cross River sun cafke mutum 244 a kan zarginsu da sata
Jama'ar suna daga cikin matasan da suka saci kayan gwamnati da na...
Jalingo: Bata Gari Sun Kai Farmaki Cibiyar Killace Masu Korona, Sun Yashe Komai
Jalingo: Bata Gari Sun Kai Farmaki Cibiyar Killace Masu Korona, Sun Yashe Komai
Fusatattun matasa sun kai mamaya cibiyar killace masu cutar korona a garin Jaligo
Sun sace gadaje, katifu da sauran kayayyakin da ke cibiyar - A yanzu haka an...
Zamfar: ‘yan Bindiga Sun Saci Hakimi da Mutune a ƙauyen Lingyaɗo
Zamfara: 'yan Bindiga Sun Saci Hakimi da Mutune a ƙauyen Lingyaɗo
Jama'a sun watse daga ƙauyen Lingyaɗo na ƙaramar hukumar Maru ta jihar Zamfara a arewa maso yammacin Najeriya, sakamakon wani hari da 'yan bindiga suka kai masu, suka yi...
‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yan Makaranta a Kamaru
'Yan Bindiga Sun Kashe 'Yan Makaranta a Kamaru
Yara shida ne suka mutu sakamakon harin da ƴan bindiga suka kai wata makaranta mai zaman kanta a yankin da ake samun tashe-tashen hankula a Kamaru, tare da jikkata wasu da dama,...
Kano: Yan sanda Sun Kama Wasu Mutane yayin zanga-zangar EndSARS
Kano: Yan sanda Sun Kama Wasu Mutane yayin zanga-zangar EndSARS
Jami'an yan sandan Kano sun kama mutane 55 a yayin zanga-zangar EndSARS a jihar
An kama mutanen kan zarginsu da ake yi da hannu wajen tayar da zaune-tsaye a unguwar Sabon...
LABARI DA DUMI-DUMINSA: Ana Musayar Wuta Tsakanin Mayakan ISWAP da Sojoji a Borno
LABARI DA DUMI-DUMINSA: Ana Musayar Wuta Tsakanin Mayakan ISWAP da Sojoji a Borno
Kamar yadda labarai daga majiya mai karfi ta sanar, ana musayar wuta tsakanin 'yan ISWAP da sojojin Najeriya.
Hakan na faruwa ne wurare biyu mabanbanta amma a lokaci...













