Mutane 30 Sun Mutu Sakamakon Fashewar Tankar Mai a Neja
Mutane 30 Sun Mutu Sakamakon Fashewar Tankar Mai a Neja
Neja - Sama da mutane 30 ne aka tabbatar da mutuwarsu sakamakon fashewar tankar mai a karamar hukumar Agaie ta jihar Neja.
An bayyana cewa tankar man ta yi karo ne...
Shugaba Tinubu na Shirya Yiwa Majalisar Ministoci Garambawul
Shugaba Tinubu na Shirya Yiwa Majalisar Ministoci Garambawul
FCT, Abuja - Akwai yiwuwar shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yiwa majalisar ministocinsa garambawul.
Idan ba wani sauyi aka samu ba, Shugaba Tinubu zai yi garambawul ɗin ne a cikin sati mai...
Dalilin da Yasa na Ajiye Aikina a Matsayin Mai Magana da Yawun Tinubu –...
Dalilin da Yasa na Ajiye Aikina a Matsayin Mai Magana da Yawun Tinubu - Ngelale
Mai bai wa shugaban Najeriya shawara na musamman kan harkokin yaɗa labarai, Ajuri Ngelale ya sanar da ajiye aikinsa 'na wucin gadi'
Cikin wata sanarwa da...
Matatar Dangote da Sauran Matatun Cikin Gida na da Damar Sayar da Man ga...
Matatar Dangote da Sauran Matatun Cikin Gida na da Damar Sayar da Man ga Duk Wanda ke Buƙata - NNPCL
Babban kamfanin mai na Najeriya, NNPCL ya musanta zargin da ya ce ƙungiyar kare haƙƙin Musulmi ta Najeriya, MURIC ta...
Gwamnatin Tarayya ta Fayyace Batun Shekarun Zana WAEC/NECO
Gwamnatin Tarayya ta Fayyace Batun Shekarun Zana WAEC/NECO
Abuja - Gwamnatin tarayya ƙarƙashin jagoranci Bola Ahmed Tinubu ta yi ƙarin haske kan batun mafi ƙarancin shekarun zana jarabawar gama sakandire a Najeriya.
Rahotannin da ke yawo sun yi iƙirarin cewa gwamnatin...
Gwamnatin Zamfara ta Magantu Kan Zargin Biyan ‘Yan Ta’adda Kudin Sulhu
Gwamnatin Zamfara ta Magantu Kan Zargin Biyan 'Yan Ta'adda Kudin Sulhu
Jihar Zamfara - Gwamnatin jihar Zamfara ta nesanta kanta da sanarwar da aka ce ta fito daga gare ta na shirin tattaunawa da yan ta'adda domin sulhu.
Sakataren gwamnatin Zamfara,...
Tashin Fetur: Ana son Bata Sunan Tinubu – Sheikh Jingir
Tashin Fetur: Ana son Bata Sunan Tinubu - Sheikh Jingir
Jihar Plateau - Shugaban kungiyar Izala mai hedikwata a jihar Filato ya yi kira ga shugaba Bola Tinubu kan tausayawa talakawa.
Sheikh Muhammadu Sani Yahaya Jingir ya yi magana ne kan...
Tashin Fetur: Gwamnatin Ekiti ta Rage wa Ma’aikata Ranakun Zuwa Aiki
Tashin Fetur: Gwamnatin Ekiti ta Rage wa Ma'aikata Ranakun Zuwa Aiki
Jihar Ekiti - Gwamnan jihar Ekiti, Biodun Oyebanji ya amince ma'aikata su rika zama suna aiki daga gida a wasu kwanakin mako.
Gwamnan ya ɗauki wannan matakin ne domin ragewa...
Nan da ƙarshen Mako Man Fetur Zai Wadata a Ko’ina – Gwamnatin Najeriya
Nan da ƙarshen Mako Man Fetur Zai Wadata a Ko'ina - Gwamnatin Najeriya
Ƙaramin Ministan Albarkatun Man Fetur, Heineken Lokpobiri ya ce daga yanzu zuwa ƙarshen mako man fetur zai wadata a ko'ina a faɗin ƙasar.
Ministan ya bayar da wannan...
Ambaliyar Ruwa: Za a yi Mamakon Ruwan Sama na Kwana Biyar a Jihohi 21...
Ambaliyar Ruwa: Za a yi Mamakon Ruwan Sama na Kwana Biyar a Jihohi 21 - NIMET
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta yi hasashen cewa mamakon ruwan sama da za a yi kwana biyar ana yi, zai janyo ambaliyar ruwa a wurare...