Zanga-Zanga: Najeriya ta Gargaɗi ƴan ƙasarta Masu Shirin Zuwa Birtaniya
Zanga-Zanga: Najeriya ta Gargaɗi ƴan ƙasarta Masu Shirin Zuwa Birtaniya
Gwamnatin Birtaniya ta gudanar da taron gaggawa inda aka tattauna a kan yadda za a shawo kan hargitsi mai nasaba da kin jinin ƴan ci-rani a sassan ingila da kuma...
Adadin Mutanen da Aka Kashe a Zanga-Zangar Bangladesh
Adadin Mutanen da Aka Kashe a Zanga-Zangar Bangladesh
Masu zanga zanga a Bangladesh na kira ga Firaimistan kasar Sheikh Hasina ta sauka daga mukaminta, yayin da dubban masu zanga zangar suka hallara don maci zuwa Dhaka.
Halin da ake ciki a...
Zanga-Zanga: Firaiministar Bangladesh Sheikh Hasina, ta yi Murabus
Zanga-Zanga: Firaiministar Bangladesh Sheikh Hasina, ta yi Murabus
Firaiministar Bangladesh Sheikh Hasina, ta yi murabus sannan kuma ta bar kasar.
Rahotanni sun ce ta gudu ta bar kasar ne tare da ‘yar uwarta inda ta nufi kasar India.
Dubban masu zanga zanga...
Adadin Mutanen da Aka Kama Masu Fasa Shaguna da Sunan Zanga-Zanga a Kano da...
Adadin Mutanen da Aka Kama Masu Fasa Shaguna da Sunan Zanga-Zanga a Kano da Jihar Nasarawa
An sa dokar hana zirga-zirga ta awa 24 a Kano bayan zanga-zangar tsadar rayuwa ta rikide zuwa tarzoma a jihar.
Hakan na zuwa ne bayan...
Gwamnatin Jigawa da Katsina Sun Saka Dokar Hana Fita
Gwamnatin Jigawa da Katsina Sun Saka Dokar Hana Fita
Jihar Jigawa - Gwamnatin jihar Jigawa ya sanya dokar zaman gida ta tsawon sa'o'i 24 yayin da zanga-zangar lumana ya riƙide ta zama tashin hankali ranar Alhamis.
Gwamnan Jigawa, Malam Umar Namadi...
Yayin Zanga-Zanga: An Wawashe Wurin Ajiyar Abinci na Gwamnatin Jigawa
Yayin Zanga-Zanga: An Wawashe Wurin Ajiyar Abinci na Gwamnatin Jigawa
Wasu mutane da ke iƙirarin zanga-zanga sun auka wa wuraren ajiyar abinci na gwamnatin jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya tare da wawashe kayan ciki.
Wani shaida ya faɗa wa BBC...
An Kama Masu Zanga-Zanga 24 a Kaduna
An Kama Masu Zanga-Zanga 24 a Kaduna
Rundunar ƴansanda a jihar Kaduna ta ce ta kama mutum 23 cikin masu zanga-zangar nuna fushi kan matsin rayuwa a jihar.
Mai magana da yawun rundunar, Mansur Hassan ya tabbatar wa BBC cewa wadanda...
Kwamishinan ‘Yan Sanda ya Raba wa Masu Zanga-Zanga Ruwa da Biskit a Jihar Edo
Kwamishinan 'Yan Sanda a Raba wa Masu Zanga-Zanga Ruwa da Biskit a Jihar Edo
Kwamishinan 'yansanda na Edo ya faɗa wa masu zanga-zanga a jihar cewa shi "abokinsu" ne kuma sun je inda suke ne domin su ba su kariya.
Da...
Kano: An Kashe Mutum ɗaya Yayin Wawaso a Rumbun Abinci na Hajiya Mariya
Kano: An Kashe Mutum ɗaya Yayin Wawaso a Rumbun Abinci na Hajiya Mariya
Rahotonni daga jihar Kano na cewa an kashe mutum ɗaya yayin da wasu ɓata-gari suka fasa wurin ajiyar kayan abinci mallakar Hajiya Mariya Sanusi mahaifiyar Aliko Dangote.
Wani...
Yayin Zanga-Zanga: Jihohin da Suka Saka Dokar Hana Fita
Yayin Zanga-Zanga: Jihohin da Suka Saka Dokar Hana Fita
Yayin da zanga-zangar tsadar rayuwa ke ƙara ƙamari a fadin Najeriya, wasu gwamnatoci na saka dokar hana fita.
An samu rahotonnin tashin hankali da ƙone-ƙone a mafi yawan wuraren da ake yin...