Gwamnatin Najeriya ta ƙara Kashi 50 na Kuɗin Abincin Fursunoni da ke Faɗin ƙasar
Gwamnatin Najeriya ta ƙara Kashi 50 na Kuɗin Abincin Fursunoni da ke Faɗin ƙasar
Gwamnatin Najeriya ta amince da ƙara kashi 50 na kuɗin abincin fursunonin da ke gidajen gyaran hali a faɗin ƙasar.
Da yake jawabi ga manema labarai a...
Sai Wanda Yake da NIN za a Sayar wa da Shinkafa N40,000 – Gwamnatin...
Sai Wanda Yake da NIN za a Sayar wa da Shinkafa N40,000 - Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin Najeriya ta ce ta ƙaddamar da sayar da shinkafa ƴar gwamnati kilogram 50 kan farashin N40,000.
Amma gwamnatin ta ce sai wanda yake da lambar...
An Kashe Mutane 81 a Mafa
An Kashe Mutane 81 a Mafa
Hukumomi a jihar Yobe da ke arewa masu gabashin Najeriya sun tabbatar da cewa an kashe mutum aƙalla 81 a harin da ake zargin mayaƙan Boko Haram ne suka kai a garin Mafa da...
A Shirye Nake Domin Kawo ƙarshen Rikicin Fulani – Sarki Sanusi II
A Shirye Nake Domin Kawo ƙarshen Rikicin Fulani - Sarki Sanusi II
Jihar Kano - Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya bayyana cewa a shirye yake ya shiga tsakani domin kawo ƙarshen rikicin Fulani da ke faruwa a...
Tsaro: ‘Yan Burkina Faso na Nuna Fushi Kan Gazawar Gwamnatin Soji
Tsaro: 'Yan Burkina Faso na Nuna Fushi Kan Gazawar Gwamnatin Soji
Daya daga cikin hari mafi muni da ya janyo mutuwar darururwan mutane a Burkina Faso, ya janyo fushi daga yan kasar da ke ganin gazawar gwamnatin soji, da ta...
‘Yan Sandan Kano Sun Ceto Budurwa Mai Shekara 20 Daga Hannun Masu Garkuwa
'Yan Sandan Kano Sun Ceto Budurwa Mai Shekara 20 Daga Hannun Masu Garkuwa
Jihar Kano - Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta yi holin wasu masu garkuwa da mutane guda biyu da aka yi nasarar cafkewa a Kaduna.
Mutanen biyu sun...
NLC ta Zargi Tinubu da Karya Yarjejeniyar da Suka ƙulla Kan Farashin Man Fetur
NLC ta Zargi Tinubu da Karya Yarjejeniyar da Suka ƙulla Kan Farashin Man Fetur
Haɗaɗɗiyar ƙungiyar ƙwadago a Najeriya ta Nigeria Labour Congress (NLC) ta zargi Shugaban Ƙasa Bola Tinubu da karya yarjejeniyar da suka ƙulla kafin sanar da ƙarin...
Ƙungiyar NCYP ta Magantu Kan Yarjejeniyar da Gwamna Uba ya Cimmawa da Kamfanin China
Ƙungiyar NCYP ta Magantu Kan Yarjejeniyar da Gwamna Uba ya Cimmawa da Kamfanin China
Jihar Kaduna - Ƙungiyar matasan kiristocin Arewa (NCYP), ta ba gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani shawara.
Ƙungiyar NCYP ta buƙaci Gwamna Uba Sani ya guji tafka...
Yadda Sarakuna Ke Haɗa Baki da Masu Aikata Laifi a Najeriya – EFCC
Yadda Sarakuna Ke Haɗa Baki da Masu Aikata Laifi a Najeriya - EFCC
Abuja - Hukumar yaƙi da masu yiwa tattalin arziki zagon ƙasa (EFCC) ta ce sarakuna da na hannu a aikin haƙar ma'adanai ba bisa ƙa'ida ba a...
Ƴan Bindiga Sun Hallaka Shugaban Jam’iyyar LP a Jihar Benue
Ƴan Bindiga Sun Hallaka Shugaban Jam'iyyar LP a Jihar Benue
Jihar Benue - Ƴan bindiga sun hallaka wani shugaban jam'iyyar Labour Party (LP) a jihar Benue.
Ƴan bindigan sun hallaka Mista Sunday Oche wanda shi ne shugaban jam'iyyar Labour Party a...