Home Taska Page 20

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Matashi ya Kashe Budurwar da Zai Aura a Jihar Kano

0
Matashi ya Kashe Budurwar da Zai Aura a Jihar Kano   Jihar Kano - Rundunar ƴan sanda reshen jihar Kano ta cafke wani matashi, Abubakar Kurna bisa zarginsa da kashe budurwar da zai aura, Naja'atu Ahmad. Ƴan sandan sun gurfanar da wanda...

An Haramtawa Ma’aikatan Asibiti Yin Kirifto

0
An Haramtawa Ma'aikatan Asibiti Yin Kirifto Jihar Gombe - Hukumomi a Asibitin Gwamnatin Tarayya da ke Gombe sun sanya doka game da 'kirifto'. Hukumomin sun haramtawa ma'aikata yin 'kirifto' ko 'mining' lokacin da suke bakin aiki. Mataimakin daraktan gudanar na asibitin FTH,...

An Nada Farfesa Mele a Matsayin Shugaban Jami’ar Maiduguri

0
An Nada Farfesa Mele a Matsayin Shugaban Jami'ar Maiduguri   Jihar Borno - Hukumar gudanarwa ta Jami'ar Maiduguri da ke jihar Borno ta nada sabon shugabanta. An nada Farfesa Mohammed Laminu Mele a matsayin shugaban Jami'ar da ke Arewa maso Gabas. An nada...

Ababen Fashewa: Mutane 20 Sun Mutu a Lebanon

0
Ababen Fashewa: Mutane 20 Sun Mutu a Lebanon   M'aikatar lafiya a Lebanon ta ce aƙalla mutum 20 ne suka mutu a rana ta biyu da ƙarin ababen fashewa suka tashi a na'urorin sadarwar da mayaƙan Hezbollah ke amfani da su,...

Ambaliyar Ruwa ta Hallaka Mutane 20,ta Lalata Gine-Gine da Gadoji a Sassan Turai

0
Ambaliyar Ruwa ta Hallaka Mutane 20,ta Lalata Gine-Gine da Gadoji a Sassan Turai Shugabar hukumar gudanarwar Tarayyar Turai, Ursula von der Leyen za ta gana da Firaiministocin ƙasashen Poland da Austria da Slovakia da kuma Jamhuriyar Czech, domin tattauna shirin...

Tinubu na ƙoƙari Wajen Magance Matsalar Cin Hancin da Rashawar da aka yi a...

0
Tinubu na ƙoƙari Wajen Magance Matsalar Cin Hancin da Rashawar da aka yi a Baya - Sarkin Minna   Sarkin Minna, Alhaji Umar Farouk Bahago ya ce shugaban ƙasa Bola Tinubu ya yi bakin ƙoƙarinsa wajen ƙwato kuɗaɗen da aka sace...

Dole Musulmi da Kirista su Haɗa ƙarfi da ƙarfe Wajen Goya wa Falasɗinawa Baya...

0
Dole Musulmi da Kirista su Haɗa ƙarfi da ƙarfe Wajen Goya wa Falasɗinawa Baya - Fani-Kayode Tsohon Ministan Sufurin Jiragen Saman Najeriya, Cif Femi Fani-Kayode ya ce dole Musulmi da Kirista baki ɗaya su haɗa ƙarfi da ƙarfe wajen goya...

An Jiyo ƙarar Harbe-Harbe Lokacin da EFCC Suka je Kama Yahaya Bello

0
An Jiyo ƙarar Harbe-Harbe Lokacin da EFCC Suka je Kama Yahaya Bello A daren jiya Laraba ne jami'an hukumar EFCC suka kai samame gidan gwamnatin Kogi da ke Abuja domin kama tsohon Gwamnan Kogi Yahaya Bello a Unguwar Asokoro da...

DSS ta yi ƙarin Haske Kan Mamaye Ofishin SERAP

0
DSS ta yi ƙarin Haske Kan Mamaye Ofishin SERAP   Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta yi ƙarin haske kan dalilan da suka sa jami’anta suka mamaye ofishin ƙungiyar kare hakkin jama’a da tattalin arzikin ƙasa (SERAP) a Abuja ranar...

Ambaliyar Ruwa ta Tilasta wa Dubban Mutane Barin Muhallansu a Borno

0
Ambaliyar Ruwa ta Tilasta wa Dubban Mutane Barin Muhallansu a Borno   Ambaliyar ruwa ta tilasta wa dubban mutane barin muhallansu a Maidguri, babban birnin jihar Borno. Rahotanni sun bayyana cewa lamarin ya faru ne bayan da madatsar ruwa ta Alau ta...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta