Home Taska Page 21

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

DSS ta Sako Shugaban Ƙungiyar Ƙwadago ta Ƙasa, Ajaero

0
DSS ta Sako Shugaban Ƙungiyar Ƙwadago ta Ƙasa, Ajaero   Hukumar Tsaro ta DSS ta sako Shugaban Ƙungiyar Ƙwadago ta Ƙasa (NLC), Joe Ajaero, kimanin mintoci 35 kafin cikar wa’adin da ƙungiyar ta bayar. A cikin dare ne dai hukumar ta sako...

Babu ɗan Bindigar da ya yi Awon Gaba da ni -Sheikh Yabo

0
Babu ɗan Bindigar da ya yi Awon Gaba da ni -Sheikh Yabo   Sheikh Muhammad Bello Yabo, fitaccen malamin Musulunci a Jihar Sakkwato, ya ƙaryata rade-radin da ke yawo cewa ’yan bindiga sun yi garkuwa da shi. A hirar ta musamman da...

Kogin Nilu: An Fara Takun Saka Tsakanin Habasha da Masar

0
Kogin Nilu: An Fara Takun Saka Tsakanin Habasha da Masar   Habasha ta zargi Masar da ƙoƙarin ci gaba da yin iƙirarin mallakar kogin Nilu yayin da zaman ɗar-ɗar ke daɗa ƙaruwa tsakanin ƙasashen biyu. Cikin wata wasiƙa da ta aike wa...

Ambaliyar Ruwa ta yi Sanadiyar Kashe Mutane 341 a Chadi

0
Ambaliyar Ruwa ta yi Sanadiyar Kashe Mutane 341 a Chadi Aƙalla mutum 341 ne suka mutu a faɗin ƙasar Chadi sakamakon ambaliya ruwa da ƙasar ke fama da ita tun cikin watan Yuli. Ofishin kula da ayyukan jin ƙai na Majalisar...

Akwai Yiyuwar Masu Kasuwancin Man Fetur a Najeriya su Fara Daukowa Daga Kasashen Ketare

0
Akwai Yiyuwar Masu Kasuwancin Man Fetur a Najeriya su Fara Daukowa Daga Kasashen Ketare   FCT, Abuja - Akwai alamun masu kasuwancin man fetur a kasar nan za su fara dauko man fetur daga kasashen ketare. Matakin na zuwa bayan kamfanin mai...

Harin Bam ya Kashe Mutane 21 a Sudan

0
Harin Bam ya Kashe Mutane 21 a Sudan   Wata ƙungiyar likitoci a Sudan ta ce aƙalla mutum 21 ne suka mutu, yayin da wasu fiye da 70 suka jikkata sakamakon luguden wuta a wata kasuwa mai cike da cunkoson jama'a...

Matakan da Miyetti Allah ta Dauka Wajen Rage Rikicin Manoma da Makiyaya

0
Matakan da Miyetti Allah ta Dauka Wajen Rage Rikicin Manoma da Makiyaya   Jihar Kwara - Kungiyar makiyaya ta Miyetti Allah Cattle Breeders Association (MACBAN), ta bayyana matakin da ta dauka wajen rage rikicin manoma da makiyaya. Kungiyar MACBAN ta haramtawa yara...

Mutane 7 da Ake Hasashen za su Maye Gurbin Ngelale

0
Mutane 7 da Ake Hasashen za su Maye Gurbin Ngelale   Wasu sun fara bayyana wadanda suke ganin Shugaba Tinubu zai iya yin amfani da su a mukamin mai magana da yawunsa. Wa zai canji Ajuri Ngelale? Ngelale ya ajiye mukamin kakakin shugaban...

Ƴan bindiga Sun Kai Hari Asibiti a Jihar Kaduna

0
Ƴan bindiga Sun Kai Hari Asibiti a Jihar Kaduna   Birnin-Gwari, Kaduna - Ƴan bindiga sun kai kazamin farmaki asibitin PHC da ke kauyen Kuyallo a ƙaramar hukumar Birnin-Gwari ta jihar Kaduna. Rahotanni sun bayyana cewa maharan sun yi awon gaba da...

Sojoji sun Cafke Mata Masu Haɗa Baki da ƴan Bindiga a Kaduna

0
Sojoji sun Cafke Mata Masu Haɗa Baki da ƴan Bindiga a Kaduna   Jihar Kaduna - Dakarun sojoji sun kama wasu mata guda biyu da ake zargin masu ba ƴan bindiga bayanai ne a jihar Kaduna. Sojojin sun cafke matan ne da...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta