Yaki da ‘Yan Ta’adda: Gwamnatin Zamfara Za ta Farfado da Rundunar Yan sa kai...
Yaki da 'Yan Ta'adda: Gwamnatin Zamfara Za ta Farfado da Rundunar Yan sa kai a Jahar
Gwamnatin jahar Zamfara zata farfado da rundunar tsaron farar hula ta hadin gwiwa (CJTF) wacce aka fi sani da “Yan sa kai”.
Gwamnatin za ta...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Soja Tare da Garkuwa da Mata da Yaranta 2 a...
'Yan Bindiga Sun Kashe Soja Tare da Garkuwa da Mata da Yaranta 2 a Unguwar Milgoma a Jahar Kaduna
‘Yan bindiga sun halaka wani soja yayin da suka afka unguwar Milgoma a Zaria suka yi garkuwa da wata mata da...
Gwamnatin Edo za ta Haramtawa Wadanda ba a yi wa Rigakafin Corona ba Shiga...
Gwamnatin Edo za ta Haramtawa Wadanda ba a yi wa Rigakafin Corona ba Shiga Bankuna, Ofisoshin Gwamnati da Wuraren Ibada
Jahar Edo - Gwamnatin Jahar Edo ta haramtawa ma'aikatan da ba su yi allurar riga-kafin corona ba shiga ofishosinsu kamar...
Ambaliyar Ruwa: Mutane 80 Sun Rasa Rayukansu a Sudan
Ambaliyar Ruwa: Mutane 80 Sun Rasa Rayukansu a Sudan
Fiye da mutane 80 sun rasa rayukansu, tun bayan fara damuna a watan Yuli a Sudan.
Mai magana da yawun hukumar kare fararen hula ta kasar ya ce fiye da mutane 67...
Faɗin Gaskiya a Wannan Gwamnatin ya Zama Matsalar Tsaro – Bishop Bello
Faɗin Gaskiya a Wannan Gwamnatin ya Zama Matsalar Tsaro - Bishop Bello
Malamin addinin kirista, Bishop Ransom Ballo, yace faɗin gaskiya a wannan gwamnatin ya zama matsalar tsaro.
Bala yace da zaran ka faɗi gaskiya kan wannan gwamnatin, to daga nan...
Ajuri Ngelale ya yi Harin Haske Game da Harajin VAT
Ajuri Ngelale ya yi Harin Haske Game da Harajin VAT
Ajuri Ngelale ya yi bayani game da yadda ake tattara harajin VAT a kasar nan.
Hadimin Shugaban kasar ya soki matsayar Gwamnan jahar Ribas, Nyesom Wike.
Ngelale yace ba daidai ba ne...
Sababbin Wuraren da Korarrun ‘Yan Bindigar Zamfara Suka Koma
Sababbin Wuraren da Korarrun 'Yan Bindigar Zamfara Suka Koma
'Yan bindigar da suka addabi al'umma a jahar Zamfara na ci gaba da tserewa tun bayan da gwamnati ta dauki matakan tsaro masu tsauri a kansu.
Majiyoyi sun bayyana cewa a yanzu...
Gano ‘Yan Ta’adda: Rundunar Sojojin Najeriya ta Kirkiro Motoci Masu Hangen Nesa
Gano 'Yan Ta'adda: Rundunar Sojojin Najeriya ta Kirkiro Motoci Masu Hangen Nesa
Rundunar sojojin Najeriya ta kirkiro wasu motoci masu hangen nesa don gano 'yan ta'adda.
Wannan na zuwa ne yayin da lamurran tsaro suke kara lalacewa a yakuna daban-daban na...
‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Jahar Zamfara Sun Kona Gidan Kakakin Majalisar Dokokin Jahar
'Yan Bindiga Sun Kai Hari Jahar Zamfara Sun Kona Gidan Kakakin Majalisar Dokokin Jahar
Yan bindiga sun kai hari karamar hukumar Zurmi a jahar Zamfara.
Sun kona gidajen mutane amma ba'a san adadin gidajen ba kawo yanzu.
Gidan Kakakin majalisar jahar na...
Harin Sansanin Jami’an Tsaro a Zamfara: Rahoto ya Nuna Cewa ‘Yan Bindigan Sun yi...
Harin Sansanin Jami'an Tsaro a Zamfara: Rahoto ya Nuna Cewa 'Yan Bindigan Sun yi Amfani da Damar Rashin Hanyoyin Sadarwa
‘Yan bindiga sun shiga sansanin jami’an tsaro a jahar Zamfara, sun yi barna.
Hakan ya yiwu ne saboda kashe hanyoyin sadarwan...













