Rijiyar Barhout: Masana Kimiyya Sun Fara Bincike a Kogon Kare Kukanka Dake Yemen
Rijiyar Barhout: Masana Kimiyya Sun Fara Bincike a Kogon Kare Kukanka Dake Yemen
Tawagar masana kimiyya daga Oman sun fara binciken wani babban kogo a Yemen da aka fi sani da Rijiyar Barhout a karon farko.
Babban ramin yana cikin hamadar...
Karbo 4.9bn: Jahohin da Zasu fi Amfana da Bashin
Karbo 4.9bn: Jahohin da Zasu fi Amfana da Bashin
Gwamnatin Tarayya tana neman a bata dama ta karbo $4.9bn daga kasar waje.
Jahohin Kano, Legas Taraba, Nasarawa, da Kogi za su amfana idan aka ci bashin.
Za a narka wani kaso daga...
Na’urar CCTV ta Dauki Bidiyon Mutum Yana Satar Fitilun Masallaci
Na'urar CCTV ta Dauki Bidiyon Mutum Yana Satar Fitilun Masallaci
Faifan bidiyo ya nuna wani mutumi yana satar fitila a Masallaci.
Na'urar CCTV ta nadi mutumin yayinda ya cire fitilar har ya gudu.
Mutane sun yi mamakin ta wani dalili mutum zai...
Adadin Kudade da Kasashen da Suke Bin Najeriya Bashi
Adadin Kudade da Kasashen da Suke Bin Najeriya Bashi
DMO yace tulin bashin da ake bin gwamnatocin Najeriya ya karu da N2.36tr.
Ofishin tattara bashin yace gwamnatin tarayya ta ke dauke da 83% na kason.
Kasashen da suke bin Najeriya bashi sun...
Tabarbarewar Tsaro: ‘Yan Yankin Birshin Fulani Dake Bauchi Sun Fito Zanga-Zanga
Tabarbarewar Tsaro: 'Yan Yankin Birshin Fulani Dake Bauchi Sun Fito Zanga-Zanga
Wasu mazauna unguwar Birshin Fulani, da ke cikin garin Bauchi, sun tare hanyar Bauchi zuwa Dass suna zanga-zangar tabarbarewar tsaro a yankin.
A halin yanzu masu ababen hawa na nan...
Zaku San Sunayen Masu Daukar Nauyin Ta’addanci a Lokacin da ya Dace – EFCC...
Zaku San Sunayen Masu Daukar Nauyin Ta'addanci a Lokacin da ya Dace - EFCC ga 'Yan Najeriya
Shugaban hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin Najeriya ta'annati wato EFCC Abdulrasheed Bawa, ya ce 'yan Najeriya za su...
Karfafa Ayyukan Fashi da Makami a Yankin Arewa: Kungiyar CAN na Zargin Sheikh Gumi
Karfafa Ayyukan Fashi da Makami a Yankin Arewa: Kungiyar CAN na Zargin Sheikh Gumi
Kungiyar CAN ta zargi shahararren malamin Musulunci, Sheikh Ahmed Gumi, da karfafa ayyukan fashi da makami a yakin arewa.
Shugaban kungiyar reshen jahar Imo, Rev. Eches Divine...
Mika Shi ga Gwamnatin Najeriya: Nnamdi Kanu ya Maka Gwamnatin Kenya a Kotu
Mika Shi ga Gwamnatin Najeriya: Nnamdi Kanu ya Maka Gwamnatin Kenya a Kotu
Nnamdi Kanu ya maka gwamnatin kasar Kenya a kotu bisa laifin mika shi ga gwamnatin Najeriya.
Takardar karar ta ce, shi Nnamdi Kanu tuni ya yi watsi da...
Abddulkareem: Waɗanda Suka Kashe ɗan Sanatan Na’Allah, Sun Faɗi Dalilin da Yasa Sukai Kisan
Abddulkareem: Waɗanda Suka Kashe ɗan Sanatan Na'Allah, Sun Faɗi Dalilin da Yasa Sukai Kisan
Mutanen da aka cafke da hannu a kisan ɗan sanatan APC, Abdulkareem Na'Allah, sun bayyana abinda suka je yi gidan.
Bashir Muhammad, da Nasiru Salisu, sun ce...
Abdulrasheed Bawa: Farfesa Isa Pantami ya Alaƙanta Faɗuwar da Takurawa Kai da Kuma Yawan...
Abdulrasheed Bawa: Farfesa Isa Pantami ya Alaƙanta Faɗuwar da Takurawa Kai da Kuma Yawan Aiki
Ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Farfesa Isa Pantami, ya bayyana dalilin da yasa shugaban EFCC ya yanke jiki ya faɗi.
Abdulrasheed Bawa ya yanke jiki...













