Home Taska Page 194

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Shugaban EFCC, Abdulrasheed Bawa ya Yanki Jiki ya Zube a Banquet Hall Villa

0
Shugaban EFCC, Abdulrasheed Bawa ya Yanki  Jiki ya Zube a Banquet Hall Villa   Shugaban Hukumar Yaki da Yiwa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC), Abdulrasheed Bawa ya yanki jiki ya fadi a bikin ranar kasa ta uku a Banquet Hall Villa,...
Fani-Kayode-Pantami

Daƙile ‘Yan Ta’adda: Fani Kayode ya Yabawa Dr. Isah Pantami

0
Daƙile 'Yan Ta'adda: Fani Kayode ya Yabawa Dr. Isah Pantami   Fani Kayode, ya yabawa ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Isa Pantami, bisa matakan da yake ɗauka a arewa. Tsohon ministan jiragen sama ya kuma yabawa shugaba Buhari da kuma gwamnonin...

Duk da an Dakatar da Ibrahim Magu,Yana Karkashin Tsarin Albashin Gwamnatin Tarayya – Muhammad...

0
Duk da an Dakatar da Ibrahim Magu,Yana Karkashin Tsarin Albashin Gwamnatin Tarayya - Muhammad Dingyadi   Ministan harkokin yan sanda, Muhammad Dingyadi, ya fallasa bayanan halin da ake ciki game da lamarin Ibrahim Magu. Ministan ya bayyana cewa tsohon mukaddashin shugaban EFCC...

‘Yan Bindiga Sun Sace Matan Aure  2 a Karamar Hukumar Kwali Dake Abuja

0
'Yan Bindiga Sun Sace Matan Aure  2 a Karamar Hukumar Kwali Dake Abuja   'Yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun sace matan aure biyu a kauyen Piri da ke karamar hukumar Kwali, Abuja. Masu garkuwa da mutanen...

Rigakafin Corona: Dokar Dakatar da Ma’aikatan da Basu da Katin Shaida ta Fara Aiki...

0
Rigakafin Corona: Dokar Dakatar da Ma'aikatan da Basu da Katin Shaida ta Fara Aiki a Jahar Edo   Jami'an lafiya tare da haɗin kan jami'an tsaro sun fara aiwatar da umarnin gwamnan jahar Edo, Godwin Obaseki kan rigakafin corona. Gwamnan ya sanar...

‘Yan Bingida Sun Sako Faston da Suka Sace a Kaduna

0
'Yan Bingida Sun Sako Faston da Suka Sace a Kaduna Kungiyar kiristoci reshen jahar Kaduna a Najeriya ta ce an sako Fada Benson Yakusa sa’o’i bayan sace shi. A farkon makon nan ne, wasu ‘yan bindiga dauke da makamai suka kutsa...

Ana Amfani da Jirage Masu Zaman Kansu Wajen Safarar Zinare ba Bisa ƙa’ida ba...

0
Ana Amfani da Jirage Masu Zaman Kansu Wajen Safarar Zinare ba Bisa ƙa'ida ba a Najeriya - Dakta Uche Ogah   Ministan hakar albarkatun ƙasa, Dakta Uche Ogah, ya bayyana irin ta'adin da ake yi ta hanyar amfani da jirage masu...

Mai Mota ya Mari Direban Keke Napep Wanda ya yi Sanadiyyar Mutuwarsa a Ilorin

0
Mai Mota ya Mari Direban Keke Napep Wanda ya yi Sanadiyyar Mutuwarsa a Ilorin   Wani mai motar alfarma da bata jin harsashi ya shararawa direban keke Napep mari, wanda ya yi sanadiyyar mutuwarsa a Ilorin. Rahotanni sun nuna cewa ɗan napep...

‘Yan IPOB sun Kaiwa Motar Burodi Hari a Enugu

0
'Yan IPOB sun Kaiwa Motar Burodi Hari a Enugu   Wasu bata gari da ake zargin 'yan IPOB ne sun kaiwa motar jigilar burodi hari a Enugu. Bata garin sun fizgo direban motar, suka sace dukkan abinda ke ciki sannan suka kona...

Jahohin Arewa da Kudanci Kasar Nan da Suka fi Cin Moriyar Harajin VAT

0
Jahohin Arewa da Kudanci Kasar Nan da Suka fi Cin Moriyar Harajin VAT   Alkaluma sun nuna Legas ce jahar da ta fi kowace cin moriyar harajin VAT. Kano, Kaduna, Katsina suna cikin jahohin da suke tashi da kaso mafi tsoka. Jahohin Nasarawa...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta