Ambaliyar Ruwa ta Lalata Hekta Sama da 115,000 a Najeriya
Ambaliyar Ruwa ta Lalata Hekta Sama da 115,000 a Najeriya
Najeriya na ci gaba da fama da matsalar karancin abinci, yayin da sabbin bayanai daga cibiyar bayar da agajin gaggawa ta kasa (NEOC) suka nuna cewa ambaliyar ruwa ta lalata...
Sojojin Najeriya Sun Kama Masu Kai wa ‘Yan Bindiga Makamai
Sojojin Najeriya Sun Kama Masu Kai wa 'Yan Bindiga Makamai
Sojojin Najeriya tare da takwarorinsu na tsaro sun kama wasu mutane 15 da ake zargi da samar wa ‘yan bindiga makamai da sauran kayan aiki.
Cikin wata sanarwa da sojojin suka...
An Kashe Fursunoni 129 da su kai Yunƙurin Tserewa a DR Congo
An Kashe Fursunoni 129 da su kai Yunƙurin Tserewa a DR Congo
Ministan cikin gida na Jamhuriyar Dimokaraɗiyyar Congo, Jacquemain Shabani Lukoo, ya bayar da rahoton cewa, fursunoni 129 ne aka kashe a wani yunƙurin tserewa daga gidan yarin Makala...
Shugaba Tinubu ya ƙara wa Babban Sufeton ‘Yan Sanda Wa’adin Shekara 3
Shugaba Tinubu ya ƙara wa Babban Sufeton 'Yan Sanda Wa'adin Shekara 3
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da ƙarawa Babban Sefotun 'yan sandan Najeriya Kayode Egbetokun, kamar yadda wata majiya daga ofishin sakataren gwamnatin tarayya ta bayyana.
Jaridar Daily Trust...
NNPCL ya Sanar da Sabon Farashin Litar Man Fetur
NNPCL ya Sanar da Sabon Farashin Litar Man Fetur
Kamfanin mai na Najeriya, NNPCL ya sanar da sabon farashin litar man fetir. A wata sanarwa da kamfanin ya aike wa manema labarai, kamfanin ya ce daga yau ranar 3 ga...
Nan ba da Jimawa ba Man Fetur ɗinmu zai Shiga Kasuwa – Dangote
Nan ba da Jimawa ba Man Fetur ɗinmu zai Shiga Kasuwa – Dangote
Mai kamfanin Matatar man fetur ta Dangote, Aliko Dangote ya sanar da cewa da
zarar kamfaninsa ya kammala wasu muhimman abubuwa da kamfanin man fetur na Najeriya (NNPCL),...
VAT: Tinubu ya Amince a Shigo da Kayan Abinci ba Tare da Karɓar Haraji...
VAT: Tinubu ya Amince a Shigo da Kayan Abinci ba Tare da Karɓar Haraji ba
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da dena karbar haraji da cire harajin VAT ga kayan abinci da za a shigo dasu kasar nan.
Ma’aikatar...
Ambaliyar Ruwa ta Tafi da Gidaje 200 a Jihar Kebbi
Ambaliyar Ruwa ta Tafi da Gidaje 200 a Jihar Kebbi
Hukumomi a jihar Kebbi da ke arewa maso yammacin Najeirya sun ce gwamman mutane ne suka rasa matsugunansu sakamakon rushewar kusan gidaje 200, bayan wata mumunar ambaliyar ruwa da aka...
Gwamnatin Kano Zata Dauki Matakai 6 Kan Zanga-Zanga
Gwamnatin Kano Zata Dauki Matakai 6 Kan Zanga-Zanga
Kano - Gwamnatin jihar Kano ta ce ta nuna takaicinta kan yadda wasu yan daba suka kwace zanga-zangar lumana suka mayar da ita ta ta'addanci.
Gwamnatin ta ce tana da cikakken rahoto kan...
Zanga-Zanga: Jami’ar BUK ta Dakatar da ɗaukar Darussa
Zanga-Zanga: Jami'ar BUK ta Dakatar da ɗaukar Darussa
Hukumar gudanarwar Jami'ar Bayero da ke jihar Kano ta sanar dakatar da ɗaukar darussa zuwa wani lokaci sakamakon zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa da ake ci gaba da yi a faɗin Najeriya.
Wata...













