Home Taska Page 215

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Anyi Garkuwa da Sakataren Hukumar Zaɓe na Jahar Nasarawa

0
Anyi Garkuwa da Sakataren Hukumar Zaɓe na Jahar Nasarawa   Wasu yan bindiga da ba'a san su ba sun yi awon gaba da sakataren hukumar zaɓe ta jahar Nasarawa, Barista Muhammad Abubakar. Rahotanni sun bayyana cewa maharan sun kai harin gidan sakataren...

Abubuwa 6 Game da Harin NDA

0
Abubuwa 6 Game da Harin NDA   Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai mumunan hari makarantar horar da Sojin Najeriya NDA dake jahar Kaduna. Rahoton ya nuna cewa 'yan bindigan sun hallaka mutum biyu yayinda suka yi awon gaba da jami'in Soja...

Harin NDA: ‘Yan Bindigan Sun Nemi Kudin Fasar Manjo Dantong

0
Harin NDA: 'Yan Bindigan Sun Nemi Kudin Fasar Manjo Dantong   'Yan bindigan da suka kai hari NDA sun bukaci kudin fansa. Yayinda suka kashe Sojoji biyu, ko mutum daya ba'a kashe cikinsu ba. Wannan abu ya janyo suka iri-iri ga hukumar Sojoji. Kaduna...

Mulkin Soja: Yadda Aka Garkame ni a Kurkuku na Shekara 1 – Muhammadu Sanusi...

0
Mulkin Soja: Yadda Aka Garkame ni a Kurkuku na Shekara 1 - Muhammadu Sanusi II   Tsohon Sarkin Kano, Malam Muhammadu Sanusi II ya dauko labarin daure shi. Muhammadu Sanusi II yace an garkame shi ne saboda yana sukar mulkin soja. Mai martaban...

Kungiyar ACF ta Bayyana Harin ‘Yan Bindiga a NDA a Matsayin Abun Bakin Ciki

0
Kungiyar ACF ta Bayyana Harin 'Yan Bindiga a NDA a Matsayin Abun Bakin Ciki   Kungiyar ACF ta yi martani a kan harin da ‘yan bindiga suka kaiwa Kwalejin horon sojoji na Najeriya (NDA). Kungiyar arewar ta bayyana lamarin a matsayin abun...

Tsabar Rashin Tsaron Kasar nan ne ya Kawo Harin ‘Yan Bindiga a NDA –...

0
Tsabar Rashin Tsaron Kasar nan ne ya Kawo Harin 'Yan Bindiga a NDA - 'Yan Najeriya   ‘Yan Najeriya sun bayyana mamakinsu karara a kan yadda ‘yan bindiga suka afka har cikin NDA. An samu rahotanni akan yadda ‘yan bindiga suka fada...

Harin NDA: Sunayen Sojojin da ‘Yan Bindiga Suka Kashe da Sojan da Suka Sace

0
Harin NDA: Sunayen Sojojin da 'Yan Bindiga Suka Kashe da  Sojan da Suka Sace   A ranar Talata da safe ne wasu miyagun mutane suka harbe wani babban soja mai suna Wulah da wani CM Okonkwo har lahira. 'Yan bindigan sun afka...

‘Yan Sanda Ghana Sun Kama Sanannen ‘Dan Kwallon Kafa, Fire Man da Kawunan Mutane...

0
'Yan Sanda Ghana Sun Kama Sanannen 'Dan Kwallon Kafa, Fire Man da Kawunan Mutane 3   ‘Yan sandan kasar Ghana sun damki wani sanannen dan kwallo, Richard Gyamfi wanda aka fi sani da Fire Man da kawunan mutane 3 a firjinsa. Bayan...

NDA: ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Makarantar Horar da Sojojin Najeriya

0
NDA: 'Yan Bindiga Sun Kai Hari Makarantar Horar da Sojojin Najeriya   Hukumar makarantar NDA ta tabbatar da harin da 'yan bindiga suka kai mata a safiyar yau Talata. Kakakin NDA, Manjo Bashir Jajira ne ya tabbatar da lamarin inda ya sha...

Hukumar EFCC ta Kama Mutane 2 Kan Asirin Samun Arziki a Jahar Borno

0
Hukumar EFCC ta Kama Mutane 2 Kan Asirin Samun Arziki a Jahar Borno   Jami'an hukumar EFCC sun kama wasu mutane biyu kan batun yin asirin samun dukiya a Borno. Wani Abubakar Bakura ya ce wani Malam Ayu Sugum ne ya ce...
- Advertisement -
Latest News
Zaɓen 2027: Me ya sa ƴan Adawa Suka Zaɓi ADC?Ban Taɓa Yarda da NATO ba - TrumpAn ɗage Sauraron Bayar da Belin El-RufaiGwamnatin Najeriya ta Ayyana Juma'a da Litinin Ranakun HutuBa Zamu Shiga Yaƙi da Iran ba, Duk da Matsin Lambar Trump - BirtaniyaChina da Pakistan na shirin Shiga Tsakani Amurka, Iran da Isra'ila Domin Kawo ƙarshen YaƙinGawuna ya Ajiye Muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar Bankin Bayar da Lamunin Gidaje na NajeriyaAshiru Kudan ya Fice Daga Jam'iyyar PDP Zuwa ADCRabiu Kwankwaso ya Koma Jam’iyyar Haɗaka ta ADCHarin Iran ya Haddasa Gobara a Matatar Man Haifa da ke Isra'ilaAn Farmaki Sarki a Cikin Fadarsa a Jihar Ondo'Yan Bindiga sun kai Hari Asibiti a Jihar OndoAlamomin Fitowar Haƙori ga JariraiRundunar Sojin Najeriya ta Kashe Mayaƙan ISWAP 38, ta Daƙile Hari a BornoShugaban Kasar Nijar ya Magantu Kan Yakin Iran da Isra'ila